< صفنیا 1 >
این است پیامی که خداوند در دوران سلطنت یوشیا (پسر آمون)، پادشاه یهودا، به صفنیا داد. (صفنیا پسر کوشی، کوشی پسر جدلیا، جدلیا پسر امریا، و امریا پسر حِزِقیای پادشاه بود.) | 1 |
Maganar Ubangiji da ta zo wa Zefaniya ɗan Kushi, ɗan Gedaliya, ɗan Amariya, ɗan Hezekiya, a zamanin Yosiya ɗan Amon sarkin Yahuda.
خداوند میفرماید: «همه چیز را از روی زمین محو و نابود خواهم کرد. | 2 |
“Zan hallaka kome a fuskar duniya,” in ji Ubangiji.
انسانها و حیوانات، پرندگان آسمان و ماهیان دریا را از بین خواهم برد. شریران را با همهٔ بتهایی که میپرستند ریشهکن خواهم کرد. | 3 |
“Zan hallaka mutane da dabbobi; zan kuma hallaka tsuntsayen sama da kifayen teku, da gumakan da suke sa mugaye su yi tuntuɓe.” “Sa’ad da zan kawar da mutum daga fuskar duniya,” in ji Ubangiji.
«یهودا و اورشلیم را مجازات میکنم. آثار و بقایای پرستش بعل را از بین میبرم به طوری که دیگر اسمی از کاهنان بت بعل باقی نماند. | 4 |
“Zan miƙa hannuna gāba da Yahuda da kuma dukan mazaunan Urushalima. Zan datse raguwar Ba’al daga wannan wuri, da sunayen firistocin gumaka da na marasa sanin Allah,
آنانی را که بر بامها، آفتاب و ماه و ستارگان را پرستش میکنند و نیز کسانی را که مرا میپرستند و به من سوگند وفاداری یاد میکنند ولی در همان حال بت مولک را نیز میپرستند، هلاک خواهم کرد. | 5 |
waɗanda suka rusuna a kan rufin ɗaki don su yi sujada ga rundunar taurari. Waɗanda suka rusuna suka kuma yi rantsuwa da sunan Ubangiji suke kuma rantsuwa da sunan Molek.
آنانی را که از پیروی من برگشتهاند و دیگر مرا نمیجویند و از من راهنمایی نمیخواهند از بین خواهم برد.» | 6 |
Waɗanda suka juya daga bin Ubangiji, ba sa kuma neman Ubangiji ko su nemi nufinsa.”
در حضور خداوند یهوه خاموش باشید، زیرا روز داوری او فرا رسیده است. خداوند قوم خود را برای کشته شدن آماده میسازد. او دشمنان آنها را دعوت کرده تا سرزمین یهودا را غارت کنند. | 7 |
Ku yi shiru a gaban Ubangiji Mai Iko Duka, gama ranar Ubangiji ta yi kusa. Ubangiji ya shirya hadaya; ya kuma tsarkake waɗanda ya gayyato.
خداوند میفرماید: «در آن روز داوری، رهبران و شاهزادگان یهودا و تمام کسانی را که از رسوم بتپرستان پیروی میکنند مجازات خواهم کرد. | 8 |
“A ranar hadayar Ubangiji zan hukunta sarakuna da kuma’ya’yan sarakuna da duk waɗanda suke sanye da rigunan ƙasashen waje.
آری، آنانی را که در پرستش خود، روشهای کافران را به کار میبرند و نیز کسانی را که کشتار و غارت میکنند تا معابد خدایان خود را پر سازند، مجازات خواهم کرد. | 9 |
A wannan rana zan hukunta dukan waɗanda suke kauce taka madogarar ƙofa, waɗanda suke cika haikalin allolinsu da rikici da ruɗu.
در آن روز صدای ناله و فریاد از دروازههای اورشلیم به گوش خواهد رسید و صدای نعرهٔ دشمن از تپهها شنیده خواهد شد. | 10 |
“A wannan rana,” in ji Ubangiji, “Za a ji kuka daga Ƙofar Kifi, kururuwa daga Sabon Mazauni, da kuma amo mai ƙarfi daga tuddai.
«ای ساکنان محلۀ بازار اورشلیم، از غم و اندوه شیون کنید، زیرا تمام تاجران حریص شما نابود خواهند شد. | 11 |
Ku yi kururuwa, ku da kuke zaune a yankin kasuwa; za a hallaka dukan’yan kasuwanku, dukan waɗanda suke kasuwanci da azurfa za su lalace.
«در آن روز، با چراغ در اورشلیم خواهم گشت و کسانی را که با خیال راحت گناه میورزند و گمان میکنند که من کاری به کارشان ندارم، پیدا کرده مجازات خواهم نمود. | 12 |
A wannan lokaci zan bincike Urushalima da fitilu in kuma hukunta waɗanda ba su kula ba, waɗanda suke kamar ruwan inabin da aka bar a ƙasan tukunya, waɗanda suke tsammani, ‘Ubangiji ba zai yi kome ba nagari ko mummuna.’
اموالشان را به دست دشمن خواهم داد و خانههایشان را با خاک یکسان خواهم کرد. خانهها خواهند ساخت، ولی نخواهند توانست در آنها ساکن شوند. تاکستانها غرس خواهند کرد، ولی هرگز شراب آنها را نخواهند نوشید.» | 13 |
Za a washe dukiyarsu, a rurrushe gidajensu. Za su gina gidaje amma ba za su zauna a ciki ba; za su shuka inabi amma ba za su sha ruwansa ba.”
آن روز هولناک خداوند نزدیک است و به سرعت فرا میرسد. در آن روز حتی مردان قدرتمند به تلخی خواهند گریست. | 14 |
Babbar ranar Ubangiji ta yi kusa, ta yi kusa kuma tana zuwa da sauri. Ku saurara! Kukan ranar Ubangiji za tă yi zafi, za a ji kururuwan jarumi a can.
آن روز، روزی است که غضب خداوند افروخته میشود. روز سختی و اضطراب است، روز خرابی و ویرانی، روز تاریکی و ظلمت، روز ابرها و سیاهیها! | 15 |
Ranan nan za tă zama ranar fushi, rana ce ta baƙin ciki da azaba, rana ce ta tashin hankali da lalacewa, ranar duhu baƙi ƙirin, ranar gizagizai da baƙin duhu,
شیپور به صدا در میآید، جنگ شروع میشود، شهرهای حصاردار و برجهای بلند واژگون میگردند. | 16 |
rana ce ta busa ƙaho da kururuwar yaƙi gāba da birane masu mafaka, da kuma kusurwar hasumiyoyi.
خداوند میفرماید: «شما را مثل آدم کوری که به دنبال راه میگردد، درمانده خواهم نمود، چون نسبت به من گناه ورزیدهاید. بنابراین، خون شما بر خاک ریخته خواهد شد و بدنهایتان همان جا روی زمین خواهد گندید.» | 17 |
“Zan kawo baƙin ciki a kan mutane za su kuma yi tafiya kamar makafi, domin sun yi wa Ubangiji zunubi. Za a zubar da jininsu kamar ƙura kayan cikinsu kuma kamar najasa.
در آن روزِ غضبِ خدا، طلا و نقرهٔ شما نخواهد توانست جان شما را از مرگ برهاند، زیرا تمام زمین از آتش غیرت او گداخته خواهد شد. او به سرعت زمین را از وجود ساکنان آن پاک خواهد ساخت. | 18 |
Azurfarsu ko zinariyarsu ba za su iya cetonsu ba a ranar fushin Ubangiji.” A cikin zafin kishinsa za a hallaka dukan duniya gama zai kawo ƙarshen dukan mazaunan duniya nan da nan.