< زکریا 14 >

روز خداوند نزدیک است! در آن روز، خداوند قومها را جمع می‌کند تا با اورشلیم بجنگند. آنها شهر را می‌گیرند و خانه‌ها را غارت نموده به زنان تجاوز می‌کنند و غنیمت را بین خود تقسیم می‌نمایند. نصف جمعیت را به اسارت می‌برند و نصف دیگر در میان خرابه‌های شهر باقی می‌مانند. 1
Ranar Ubangiji tana zuwa sa’ad da za a raba muku ganimar da aka washe daga gare ku.
2
Zan tara dukan al’ummai su yaƙi Urushalima; za a ci birnin da yaƙi, za a washe gidaje, a kuma yi wa mata fyaɗe. Rabin birnin zai je bauta, amma ba za a kwashe sauran mutanen daga birnin ba.
آنگاه خداوند، همچون گذشته، به جنگ آن قومها خواهد رفت. 3
Sa’an nan Ubangiji zai fita yă yi yaƙi da waɗannan al’ummai, kamar yadda yake yaƙi a ranar yaƙi.
در آن روز، او بر کوه زیتون که در سمت شرقی اورشلیم واقع شده است، خواهد ایستاد و کوه زیتون دو نصف خواهد شد و درهٔ بسیار وسیعی از شرق به غرب به وجود خواهد آورد، زیرا نصف کوه به طرف شمال و نصف دیگر آن به طرف جنوب حرکت خواهد کرد. 4
A ranan nan ƙafafunsa za su tsaya a kan Dutsen Zaitun, gabas da Urushalima, za a kuma tsage Dutsen Zaitun kashi biyu daga gabas zuwa yamma, yă zama babban kwari, rabin dutsen zai matsa zuwa wajen arewa, rabi kuma zai matsa zuwa wajen kudu.
شما از میان آن دره فرار خواهید کرد و به آن طرف کوه خواهید رسید. آری، فرار خواهید کرد، همان‌گونه که اجداد شما قرنها پیش در زمان عزیا، پادشاه یهودا، از زمین لرزه فرار کردند. خداوند، خدای من خواهد آمد و تمامی مقدّسان با او خواهند بود. 5
Za ku gudu ta wajen kwarin dutsena, gama zai miƙe har zuwa Azel. Za ku gudu kamar yadda kuka guje wa girgizar ƙasa a kwanakin Uzziya sarkin Yahuda. Sa’an nan Ubangiji Allahna zai zo, tare da duk masu tsarki.
در آن روز نه آفتاب خواهد بود و نه سرما و نه شبنم، 6
A ranan nan ba za a kasance da haske ko sanyi ba, ko hazo mai duhu ba.
ولی همه جا روشن خواهد بود! آن روز، روز مخصوصی خواهد بود و فقط خداوند می‌داند چه هنگام فرا خواهد رسید. دیگر مانند همیشه شب و روز نخواهد بود، بلکه هوا در شب هم مثل روز روشن خواهد بود. 7
Za tă zama rana ce ta musamman, ba yini ko dare, rana da take sananne ga Ubangiji. Sa’ad da yamma ta yi, za a yi haske.
آبهای حیات‌بخش، هم در زمستان و هم در تابستان از اورشلیم جاری خواهد شد؛ نیمی از آن به سوی دریای مدیترانه، و نیمی دیگر به سوی دریای مرده خواهد رفت. 8
A ranan nan ruwan rai zai kwararo daga Urushalima, rabi zai gangara gabas zuwa teku rabi kuma zai gangara yamma zuwa Bahar Rum, a damina da rani.
در آن روز، خداوند، پادشاه سراسر جهان خواهد بود و مردم تنها او را خواهند پرستید و او را خداوند خواهند دانست. 9
Ubangiji zai sama sarki bisa dukan duniya. A ranan nan za a kasance da Ubangiji ɗaya, ba wani suna kuma sai nasa.
تمامی سرزمین از جبع (مرز شمالی یهودا) تا رمون (مرز جنوبی) دشت پهناوری خواهد شد، ولی اورشلیم در محل مرتفعی قرار خواهد داشت و وسعت آن از دروازهٔ بنیامین تا محل دروازهٔ قدیمی و از آنجا تا دروازهٔ زاویه، و از برج حنن‌ئیل تا محل چرخشتهای پادشاه خواهد بود. 10
Ƙasar gaba ɗaya daga Geba zuwa Rimmon, kudu da Urushalima, za tă zama kamar Araba. Amma Urushalima za tă kasance a wurinta, daga Ƙofar Benyamin zuwa sashen Ƙofa ta Farko, zuwa Ƙofar Kusurwa, daga kuma Hasumiyar Hananel zuwa wurin matsin ruwan inabin sarki.
مردم در اورشلیم در امنیت ساکن خواهند شد و دیگر هرگز خطر نابودی آنها را تهدید نخواهد کرد. 11
Za a zauna a cikinka; ba za a ƙara hallaka ta ba. Urushalima za tă zauna lafiya.
خداوند بر سر تمام قومهایی که با اورشلیم جنگیده‌اند این بلاها را نازل می‌کند: بدن آنها زنده‌زنده می‌پوسد، چشمهایشان در حدقه از بین می‌روند و زبان در دهانشان خشک می‌شود. 12
Ga bala’in da Ubangiji zai bugi dukan al’umman da suka yi yaƙi da Urushalima. Fatar jikinsu za tă ruɓe tun suna tsaye a ƙafafunsu, idanunsu za su ruɓe a cikin kwarminsu, harsunansu kuma zai ruɓe a cikin bakunansu.
خداوند آنها را چنان گیج و مضطرب می‌کند که به جان همدیگر خواهند افتاد. 13
A ranan nan Ubangiji zai sa maza su cika da tsoro ƙwarai. Kowane mutum zai kama hannun ɗan’uwansa, za su kai wa juna hari.
تمام مردم یهودا در اورشلیم خواهند جنگید و ثروت همهٔ قومهای همسایه، از طلا و نقره گرفته تا لباسهایشان را غارت خواهند کرد. 14
Yahuda ma za tă yi yaƙi a Urushalima. Za a tattara dukiyar al’umman da suke kewaye, za a tara zinariya da azurfa masu yawan gaske tare da tufafi.
همین بلا بر سر اسبها، قاطرها، شترها، الاغها و تمامی حیوانات دیگر که در اردوگاه دشمن هستند نازل خواهد شد. 15
Irin wannan bala’i zai auko wa dawakai da alfadarai, raƙuma da jakuna, da kuma dukan dabbobi a wannan sansani.
آنگاه آنانی که از این بلاهای کشنده جان به در برند، هر ساله به اورشلیم خواهند آمد تا خداوند لشکرهای آسمان، پادشاه جهان را بپرستند و عید خیمه‌ها را جشن بگیرند. 16
Sa’an nan waɗanda suka tsira daga cikin al’umman da suka yaƙe Urushalima za su haura shekara-shekara su yi wa Sarki, Ubangiji Maɗaukaki sujada, su kuma yi Bikin Tabanakul.
اگر قومی برای پرستش پادشاه یعنی خداوند لشکرهای آسمان به اورشلیم نیاید، دچار خشکسالی خواهد شد. 17
In waɗansu mutanen da suke duniya ba su haura Urushalima suka yi wa Sarki, Ubangiji Maɗaukaki sujada ba, ba za su sami ruwan sama ba.
اگر مردم مصر در جشن شرکت نکنند، خداوند بر آنان نیز همان بلا را نازل خواهد کرد که بر قومهایی که در جشن شرکت نمی‌کنند نازل می‌فرماید. 18
In mutanen Masar ba su haura sun yi sujada ba, ba za su sami ruwan sama ba. Ubangiji zai kawo masu bala’in da ya aika wa al’umman da ba su haura sun yi Bikin Tabanakul ba.
بنابراین، اگر مصر و سایر قومها از آمدن خودداری کنند همگی مجازات خواهند شد. 19
Wannan ne zai zama hukuncin Masar da kuma na dukan al’umman da ba su haura sun yi Bikin Tabanakul ba.
در آن روز حتی روی زنگولهٔ اسبها نیز نوشته خواهد شد: «اینها اموال مقدّس خداوند هستند.» تمام ظروف خوراک‌پزی خانهٔ خداوند همچون ظروف کنار مذبح، مقدّس خواهند بود. 20
A ranan nan za a rubuta TSARKI GA Ubangiji a jikin ƙararrawar dawakai, kuma tukwanen dahuwa a gidan Ubangiji za su zama kamar kwanoni masu tsarki a gaban bagade.
در واقع هر ظرفی که در اورشلیم و یهودا یافت شود مقدّس و مختص خداوند لشکرهای آسمان خواهد بود. تمام کسانی که برای عبادت می‌آیند از آن ظروف برای پختن گوشت قربانیهای خود استفاده خواهند کرد. در آن روز در خانهٔ خداوند لشکرهای آسمان، دیگر اثری از تاجران نخواهد بود. 21
Kowace tukunya a Urushalima da Yahuda za tă zama mai tsarki ga Ubangiji Maɗaukaki, kuma duk wanda ya zo don miƙa hadaya zai ɗauki waɗansu tukwane yă yi dahuwa da su. A ranan nan kuwa, ba Bakan’ane da zai ƙara kasance a gidan Ubangiji Maɗaukaki.

< زکریا 14 >