< مزامیر 78 >

قصیدۀ آساف. ای قوم من، به تعالیم من گوش فرا دهید و به آنچه می‌گویم توجه نمایید. 1
Maskil na Asaf. Ya mutanena, ku ji koyarwata; ku saurari kalmomin bakina.
زیرا می‌خواهم با مَثَلها سخن گویم. می‌خواهم معماهای قدیمی را برایتان شرح دهم. 2
Zan buɗe bakina da misalai, zan faɗi ɓoyayyun abubuwa, abubuwan dā,
می‌خواهم آنچه را که از نیاکان خود شنیده‌ام تعریف کنم. 3
abin da muka ji muka kuma sani, abubuwan da kakanninmu suka faɗa mana.
اینها را باید تعریف کنیم و مخفی نسازیم تا فرزندان ما نیز بدانند که خداوند با قدرت خود چه کارهای شگفت‌انگیز و تحسین برانگیزی انجام داده است. 4
Ba za mu ɓoye su wa’ya’yanmu ba; za mu faɗa wa tsara mai zuwa ayyukan da suka zama yabo na Ubangiji, ikonsa, da abubuwan banmamakin da ya aikata.
خدا احکام و دستورهای خود را به قوم اسرائیل داد و به ایشان امر فرمود که آنها را به فرزندانشان بیاموزند 5
Ya kafa ƙa’idodi wa Yaƙub ya kuma kafa doka a cikin Isra’ila, wadda ya umarce kakanni-kakanninmu su koya wa’ya’yansu,
و فرزندان ایشان نیز به نوبهٔ خود آن احکام را به فرزندان خود تعلیم دهند تا به این ترتیب هر نسلی با احکام و دستورهای خدا آشنا گردد. 6
don tsara na biye su san su, har da’ya’yan da ba a riga an haifa ba, su kuma su faɗa wa’ya’yansu.
به این ترتیب آنها یاد می‌گیرند که بر خدا توکل نمایند و کارهایی را که او برای نیاکانشان انجام داده است، فراموش نکنند و پیوسته مطیع دستورهایش باشند. 7
Ta haka za su dogara ga Allah ba kuwa za su manta da ayyukansa ba amma za su kiyaye umarnansa.
در نتیجه آنها مانند نیاکان خود مردمی سرکش و یاغی نخواهند شد که ایمانی سست و ناپایدار داشتند و نسبت به خدا وفادار نبودند. 8
Ba za su zama kamar kakanni kakanninsu ba, masu taurinkai da kuma tsara masu tayarwa, waɗanda zukatansu ba su yi biyayya ga Allah ba, waɗanda zukatansu ba su yi aminci ga Allah ba.
افراد قبیلهٔ افرایم با وجود اینکه به تیر و کمان مجهز بودند و در تیراندازی مهارت خاص داشتند، هنگام جنگ پا به فرار نهادند. 9
Mutanen Efraim, ko da yake suna da bakkuna, suka juya da baya a ranar yaƙi;
آنان پیمان خود را که با خدا بسته بودند، شکستند و نخواستند مطابق دستورهای او زندگی کنند. 10
ba su kiyaye alkawarin Allah ba suka kuma ƙi su yi rayuwa ta wurin dokarsa.
کارها و معجزات او را که برای ایشان و نیاکانشان در مصر انجام داده بود، فراموش کردند، 11
Suka manta da abin da ya aikata, abubuwan banmamakin da ya nuna musu.
کارهای شگفت‌انگیزی که برای نیاکانشان در دشت صوعن در سرزمین مصر انجام داده بود. 12
Ya yi mu’ujizai a idanun kakanninsu a ƙasar Masar, a yankin Zowan.
خدا دریای سرخ را شکافت و آبها را مانند دیوار بر پا نگه داشت تا ایشان از آن عبور کنند. 13
Ya raba teku ya kuma bi da su ciki; ya sa ruwa ya tsaya daram kamar bango.
بنی‌اسرائیل را در روز به‌وسیلۀ ستون ابر راهنمایی می‌کرد و در شب توسط روشنایی آتش! 14
Ya bishe su da girgije da rana da kuma haske daga wuta dukan dare.
در بیابان صخره‌ها را شکافت و برای آنها آب فراهم آورد. 15
Ya tsage duwatsu a cikin hamada ya kuma ba su ruwaye a yalwace kamar tekuna;
بله، از صخره چشمه‌های آب جاری ساخت! 16
ya fid da rafuffuka daga dutsen da ya tsaga ya sa ruwa ya gudu kamar koguna.
ولی با وجود این، ایشان بار دیگر نسبت به خدای متعال گناه ورزیدند و در صحرا از فرمان او سر پیچیدند. 17
Amma suka ci gaba da yin masa zunubi, suna tayarwa a cikin hamada a kan Mafi Ɗaukaka.
آنها خدا را امتحان کردند و از او خوراک خواستند. 18
Da gangan suka gwada Allah ta wurin neman abincin da suke kwaɗayi.
حتی بر ضد خدا حرف زدند و گفتند: «آیا خدا می‌تواند در این بیابان برای ما خوراک تهیه کند؟ 19
Suka yi magana a kan Allah, suna cewa, “Allah zai iya shimfiɗa tebur a cikin hamada?
درست است که او از صخره آب بیرون آورد و بر زمین جاری ساخت، ولی آیا می‌تواند نان و گوشت را نیز برای قوم خود فراهم کند؟» 20
Sa’ad da ya bugi dutse, ruwa ya ɓulɓulo, rafuffuka suka yi gudu a yalwace. Amma zai iya ba mu abinci? Zai iya tanada wa mutanensa nama?”
خداوند چون این را شنید غضبناک شد و آتش خشم او علیه اسرائیل شعله‌ور گردید، 21
Sa’ad da Ubangiji ya ji su, ya yi fushi ƙwarai; wutarsa ta ɓarke a kan Yaƙub, hasalarsa kuwa ta tashi a kan Isra’ila,
زیرا آنها ایمان نداشتند که خدا قادر است احتیاج آنها را برآورد. 22
gama ba su gaskata ga Allah ba ko su dogara ga cetonsa.
با وجود این، خدا درهای آسمان را گشود 23
Duk da haka ya ba da umarni ga sarari a bisa ya kuma buɗe ƙofofin sammai;
و نان آسمانی را برای ایشان بارانید تا بخورند و سیر شوند. 24
ya sauko da Manna wa mutanensa don su ci, ya ba su hatsin sama.
بله، آنها خوراک فرشتگان را خوردند و تا آنجا که می‌توانستند بخورند خدا به ایشان عطا فرمود. 25
Mutane suka ci burodin mala’iku; ya aika musu dukan abincin da za su iya ci.
سپس با قدرت الهی خود، بادهای شرقی و جنوبی را فرستاد 26
Ya saki iskar gabas daga sammai ya kuma saki iskar yamma ta wurin ikonsa.
تا پرندگان بی‌شماری همچون شنهای ساحل دریا برای قوم او بیاورند. 27
Ya sauko da nama a kansu kamar ƙura, tsuntsaye masu firiya kamar yashi a bakin teku.
پرندگان در اردوی اسرائیل، اطراف خیمه‌ها فرود آمدند. 28
Ya sa suka sauka a cikin sansaninsu, ko’ina kewaye da tentunansu.
پس خوردند و سیر شدند؛ آنچه را که خواستند خدا به ایشان داد. 29
Suka ci har suka sami fiye da abin da ya ishe su, gama ya ba su abin da suka yi kwaɗayi.
اما پیش از آنکه هوس آنها ارضا شود، در حالی که هنوز غذا در دهانشان بود، 30
Amma kafin su juyo daga abincin da suka yi kwaɗayi, kai tun ma yana a bakunansu,
غضب خدا بر ایشان افروخته شد و شجاعان و جوانان اسرائیل را کشت. 31
fushin Allah ya ƙuna a kansu; ya karkashe waɗanda suka fi ƙiba a cikinsu, yana yankan matasan Isra’ila.
با وجود این همه معجزات، بنی‌اسرائیل باز نسبت به خدا گناه کردند و به کارهای شگفت‌انگیز او ایمان نیاوردند. 32
Duk da haka, suka ci gaba da yin zunubi; duk da abubuwan banmamakinsa, ba su gaskata ba.
بنابراین خدا کاری کرد که آنها روزهایشان را در بیابان تلف کنند و عمرشان را با ترس و لرز بگذرانند. 33
Saboda haka ya sa kwanakinsu suka ƙare a banza shekarunsu kuma cikin masifa.
هنگامی که خدا عده‌ای از آنان را کشت بقیه توبه کرده، به سوی او بازگشت نمودند 34
A duk sa’ad da Allah ya kashe su, sai su neme shi; sukan juyo a natse gare shi.
و به یاد آوردند که خدای متعال پناهگاه و پشتیبان ایشان است. 35
Sun tuna cewa Allah ne Dutsensu, cewa Allah Mafi Ɗaukaka ne Mai fansarsu.
اما توبهٔ آنها از صمیم قلب نبود؛ آنها به خدا دروغ گفتند. 36
Amma sai su yi ta yin masa zaƙin baki, suna masa ƙarya da harsunansu;
دل بنی‌اسرائیل از خدا دور بود و آنها نسبت به عهد او وفادار نماندند. 37
zukatansu ba sa biyayya gare shi, ba su da aminci ga alkawarinsa.
اما خدا باز بر آنها ترحم فرموده، گناه ایشان را بخشید و آنها را از بین نبرد. بارها غضب خود را از بنی‌اسرائیل برگردانید، 38
Duk da haka ya kasance mai jinƙai; ya gafarta laifofinsu bai kuwa hallaka su ba. Sau da sau ya janye fushinsa bai kuwa sa fushinsa yă ƙuna ba.
زیرا می‌دانست که ایشان بشر فانی هستند و عمرشان دمی بیش نیست. 39
Ya tuna cewa su naman jiki ne kawai, iska mai wucewa da ba ta dawowa.
بنی‌اسرائیل در بیابان چندین مرتبه سر از فرمان خداوند پیچیدند و او را رنجاندند. 40
Sau da yawa sun tayar masa a cikin hamada suka kuma ɓata masa rai a jeji!
بارها و بارها خدای مقدّس اسرائیل را آزمایش کردند و به او بی‌حرمتی نمودند. 41
Sau da sau suka riƙa gwada Allah; suka tsokane Mai Tsarki na Isra’ila.
قدرت عظیم او را فراموش کردند و روزی را که او ایشان را از دست دشمن رهانیده بود به یاد نیاوردند. 42
Ba su tuna da ikonsa, a ranar da ya fanshe su daga mai danniya,
بلاهایی را که او در منطقهٔ صوعن بر مصری‌ها نازل کرده بود، فراموش کردند. 43
ranar da ya nuna mu’ujizansa a Masar abubuwan banmamakinsa a yankin Zowan ba.
در آن زمان خدا آبهای مصر را به خون تبدیل نمود تا مصری‌ها نتوانند از آن بنوشند. 44
Ya mai da kogunansu suka zama jini; ba su iya sha daga rafuffuka ba.
انواع پشه‌ها را به میان مصری‌ها فرستاد تا آنها را بگزند. خانه‌های آنها را پر از قورباغه کرد. 45
Ya aika da tarin ƙudajen da suka cinye su, da kwaɗin da suka wahalshe su.
محصولات و مزارع ایشان را به‌وسیلۀ کرم و ملخ از بین برد. 46
Ya ba da hatsinsu ga fāra, amfanin gonakinsu ga ɗango.
تاکستانها و درختان انجیرشان را با تگرگ درشت خراب کرد. 47
Ya lalace inabinsu da ƙanƙara itatuwan al’ul nasu kuma da jaura.
رمه‌ها و گله‌هایشان را با رعد و برق و تگرگ تلف کرد. 48
Ya miƙa shanunsu ga ƙanƙara, tumakinsu ga aradun tsawa.
او آتش خشم خود را همچون فرشتگان مرگ به جان ایشان فرستاد. 49
Ya saki musu fushinsa mai zafi, hasalarsa, zafin rai da kuma ɓacin ransa, ƙungiyar mala’iku masu hallakarwa.
او غضب خود را از ایشان باز نداشت بلکه بلایی فرستاد و جان آنها را گرفت. 50
Ya shirya hanya wa fushinsa; bai tsare ransu daga mutuwa ba amma ya miƙa su ga annoba.
همهٔ پسران نخست‌زادهٔ مصری را کشت. 51
Ya bugi kowane ɗan fari na Masar, mafari ƙarfin mazantakansu a tentunan Ham.
آنگاه بنی‌اسرائیل را از مصر بیرون آورد و آنها را همچون گلهٔ گوسفند به بیابان هدایت کرد. 52
Amma ya fitar da mutanensa kamar garke; ya bi da su kamar tumaki ta cikin hamada.
ایشان را به راههای امن و بی‌خطر راهنمایی کرد تا نترسند؛ اما دشمنان آنها در دریای سرخ غرق شدند. 53
Ya bi da su lafiya ƙalau, don kada su ji tsoro; amma teku ya cinye abokan gābansu.
سرانجام خدا اجداد ما را به این سرزمین مقدّس آورد، یعنی همین کوهستانی که با دست توانای خود آن را تسخیر نمود. 54
Ta haka ya kawo su iyakar ƙasa mai tsarki, zuwa ƙasar tudun da hannunsa na dama ya kame.
ساکنان این سرزمین را از پیش روی ایشان بیرون راند؛ سرزمین موعود را بین قبایل اسرائیل تقسیم نمود و به آنها اجازه داد که در خانه‌های آنجا سکونت گزینند. 55
Ya kori al’ummai a gabansu ya rarraba ƙasashensu gare su a matsayin gādo; ya zaunar da kabilan Isra’ila a gidajensu.
اما با این همه، خدای متعال را امتحان کردند و از فرمان او سر پیچیدند و دستورهایش را اجرا نکردند. 56
Amma suka gwada Allah suka tayar wa Mafi Ɗaukaka; ba su kiyaye ƙa’idodinsa ba.
مانند اجداد خود از خدا روی برتافتند و به او خیانت کردند و همچون کمانی کج، غیرقابل اعتماد شدند. 57
Kamar kakanninsu suka zama marasa biyayya da marasa aminci, marar tabbas kamar tanƙwararren baka.
بتکده‌ها ساختند و به پرستش بتها پرداختند و به این وسیله خشم خداوند را برانگیختند. 58
Suka ba shi haushi da masujadansu na kan tudu; suka tayar da kishinsa da gumakansu.
وقتی خدا چنین بی‌وفایی از اسرائیل دید، بسیار غضبناک گردید و آنها را به کلی طرد کرد. 59
Sa’ad da Allah ya ji su, ya yi fushi ƙwarai; ya ƙi Isra’ila gaba ɗaya.
خیمهٔ عبادت را که در شیلوه بر پا ساخته بود ترک کرد 60
Ya yashe tabanakul na Shilo, tentin da ya kafa a cikin mutane.
و صندوق مقدّس را که مظهر قدرت و حضورش در بین اسرائیل بود، به دست دشمن سپرد. 61
Ya aika da akwatin alkawarin ƙarfinsa zuwa bauta, darajarsa zuwa cikin hannuwan abokin gāba.
بر قوم برگزیدهٔ خویش غضبناک گردید و آنها را به دم شمشیر دشمنان سپرد. 62
Ya ba da mutanensa ga takobi; ya yi fushi ƙwarai da gādonsa.
جوانانشان در آتش جنگ سوختند و دخترانشان لباس عروسی بر تن نکردند. 63
Wuta ta cinye matasansu maza,’yan matansu kuma ba su da waƙoƙin aure;
کاهنانشان به دم شمشیر افتادند و زنهایشان نتوانستند برای آنها سوگواری کنند. 64
aka karkashe firistocinsu, gwaurayensu kuwa ba su iya makoki ba.
سرانجام خداوند همچون کسی که از خواب بیدار شود، و مانند شخص نیرومندی که از باده سرخوش گردد، به یاری اسرائیل برخاست. 65
Sa’an nan Ubangiji ya farka sai ka ce daga barcinsa, kamar yadda mutum kan farka daga buguwar ruwan inabi.
دشمنان قوم خود را شکست داده، آنها را برای همیشه رسوا ساخت. 66
Ya kori abokan gābansa; ya sa suka sha madawwamiyar kunya.
او فرزندان یوسف و قبیلهٔ افرایم را طرد نمود 67
Sa’an nan ya ƙi tentunan Yusuf, bai zaɓi kabilar Efraim ba;
اما قبیلهٔ یهودا و کوه صهیون را که از قبل دوست داشت، برگزید. 68
amma ya zaɓi kabilar Yahuda, Dutsen Sihiyona, wanda ya ƙaunaci.
در آنجا خانهٔ مقدّس خود را مانند کوههای محکم و پابرجای دنیا، جاودانه بر پا نمود. 69
Ya gina wurinsa mai tsarki kamar bisa, kamar duniyar da ya kafa har abada.
سپس خدمتگزار خود داوود را که گوسفندان پدرش را می‌چرانید، برگزید. 70
Ya zaɓi Dawuda bawansa ya kuma ɗauke shi daga ɗakin tumaki;
او را از چوپانی گرفت و به پادشاهی اسرائیل نصب نمود. 71
daga kiwon tumaki ya kawo shi don yă kuma zama makiyayin mutanensa Yaƙub, na Isra’ila gādonsa.
داوود با صمیم قلب از اسرائیل مراقبت نمود و با مهارت کامل ایشان را رهبری کرد. 72
Dawuda kuwa ya zama makiyayinsu da mutuncin zuciya; da hannuwa masu gwaninta ya bi da su.

< مزامیر 78 >