< مزامیر 62 >

برای رهبر سرایندگان. برای یِدوتون. مزمور داوود. در سکوت برای خدا انتظار می‌کشم، زیرا نجات من از جانب اوست. 1
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don Yedutun. Zaburar Dawuda. Raina na samun hutu a wurin Allah ne kaɗai; cetona na zuwa daga gare shi.
او نجات دهنده و تنها صخرهٔ پناهگاه من است؛ او قلعهٔ محافظ من است، پس هرگز شکست نخواهم خورد. 2
Shi kaɗai ne dutsena da cetona; shi ne kagarata, ba zan jijjigu ba.
ای آدمیان، تا به کی بر من هجوم می‌آورید تا مرا که همچون دیواری فرو ریخته‌ام از پای درآورید؟ 3
Har yaushe za ku tasar wa mutum guda? Dukanku ne za ku kā da shi wannan jinganannen bango, wannan rusasshen katanga?
تنها فکرتان این است که مرا از این مقامی که دارم به زیر اندازید؛ شما دروغ را دوست دارید. با زبان خود مرا برکت می‌دهید اما در دلتان لعنتم می‌کنید. 4
Sun kintsa sosai su tumɓuke shi daga matsayinsa mai martaba; suna jin daɗi yin ƙarairayi. Sukan sa wa mutum albarka da bakinsu, amma a zuciyarsu la’antawa suke yi. (Sela)
ای جان من، تنها نزد خدا آرام یاب، زیرا امید من بر اوست. 5
Ka nemi hutu, ya raina, a wurin Allah kaɗai; dogarata kan zo daga gare shi ne.
او نجات دهنده و تنها صخرهٔ پناهگاه من است؛ او قلعهٔ محافظ من است، پس هرگز شکست نخواهم خورد. 6
Shi ne kaɗai dutsena da cetona; shi ne kagarata, ba zan jijjigu ba.
نجات و عزت من از جانب خداست؛ قوت و پناهگاه من خداست. 7
Cetona da girmata sun dangana ga Allah ne, shi ne dutsena mai ƙarfi, mafakata.
ای مردم، همه وقت بر او توکل نمایید؛ غم دل خود را به او بگویید، زیرا خدا پناهگاه ماست. 8
Ku dogara a gare shi a duk lokuta, ya mutane; ku faɗi albarkaci bakin zukatanku a gare shi, gama Allah ne mafakarmu. (Sela)
همهٔ انسانها در مقابل او ناچیزند؛ اشخاص سرشناس و افراد بی‌نام و نشان، همگی در ترازوی او بالا می‌روند، زیرا از باد هم سبکترند. 9
Talakawa dai kamar shaƙar iska suke, Attajirai dai kamar shirim suke; in aka auna a ma’auni, su ba wani abu ba ne; dukansu dai kamar shaƙar iska ne kawai.
بر خشونت تکیه نکنید و به کسب ثروت از راه دزدی دل خوش نکنید، و هرگاه ثروتتان زیاد شود دل بر آن نبندید. 10
Kada ku dogara a kan ƙwace ko yin fariya a kayan sata; ko arzikinku ya ƙaru, kada ku sa zuciyarku a kansu.
شنیده‌ام که خدا بارها فرموده است که قوت از آن اوست، 11
Abu guda Allah ya ce, abubuwa biyu na ji, “Cewa kai, ya Allah, kake mai ƙarfi,
اما بیش از آن شنیده‌ام که محبت نیز از آن اوست. خداوندا، تو هر کس را بر اساس کارهایش پاداش خواهی داد. 12
kuma cewa kai, ya Ubangiji, mai ƙauna ne. Tabbatacce za ka sāka wa kowane mutum bisa ga abin da ya yi.”

< مزامیر 62 >