< مزامیر 58 >
برای رهبر سرایندگان: در مایۀ «نابود نکن». غزل داوود. ای حاکمان، شما که دم از انصاف میزنید، چرا خود عادلانه قضاوت نمیکنید؟ | 1 |
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Kada Ka Hallaka.” Ta Dawuda. Wani miktam. Ku masu mulki tabbatacce kuna magana daidai? Kuna yin shari’a daidai a cikin mutane?
شما در فکر خود نقشههای پلید میکشید و در سرزمین خود مرتکب ظلم و جنایت میشوید. | 2 |
Sam, a zuciyarku kuna ƙirƙiro rashin adalci, da hannuwanku kuma kuna tā da hargitsi a duniya.
شریران در تمام زندگی خود منحرف هستند؛ از روز تولد لب به دروغ میگشایند. | 3 |
Kai, tun haihuwa mugaye sukan kauce; daga cikin ciki, su lalatattu ne maƙaryata.
آنها زهری کشنده چون زهر مار دارند و مانند افعی کر، گوش خود را میبندند | 4 |
Dafinsu ya yi kamar dafin maciji, kamar na gamsheƙan da ya toshe kunnuwansa,
تا آواز افسونگران را نشنوند، هر چند افسونگران با مهارت افسون کنند. | 5 |
da ba ya jin muryar gardi, kome dabarar gwanin mai waƙar zai zama.
خدایا، دندانهای آنها را بشکن! خداوندا، فک این مردم درندهخو را خرد کن! | 6 |
Ka kakkarya haƙoran a bakunansu, ya Allah; ka yayyage fiƙoƙin zakoki, ya Ubangiji!
بگذار آنها همچون آبی که به زمین تشنه ریخته میشود، نیست و نابود گردند و وقتی تیر میاندازند، تیرشان به هدر رود. | 7 |
Bari su ɓace kamar ruwa mai wucewa; sa’ad da suka ja bakansu, bari kibiyoyinsu su murtsuke.
بگذار همچون حلزون به گل فرو روند و محو شوند و مانند بچهای که مرده به دنیا آمده، نور آفتاب را نبینند. | 8 |
Kamar katantanwun da suke narkewa yayinda suke tafiya, kamar jinjirin da aka haifa matacce, kada su ga hasken rana.
باشد که آتش خشم تو، ای خداوند بر آنها افروخته شود و پیش از اینکه به خود بیایند، پیر و جوان مانند خار و خاشاک بسوزند. | 9 |
Kafin tukwanenka su ji zafin ƙayayyuwa, ko su kore ne ko busasshe, za a shafe mugaye.
عادلان وقتی مجازات شریران را ببینند، شادخاطر خواهند شد؛ آنها از میان جویبار خون اجساد شریران عبور خواهند کرد. | 10 |
Masu adalci za su yi murna sa’ad da aka rama musu, sa’ad da suka wanke ƙafafunsu cikin jinin mugaye.
آنگاه مردم خواهند گفت: «براستی عادلان پاداش میگیرند؛ بهیقین خدایی هست که در جهان داوری میکند.» | 11 |
Sa’an nan mutane za su ce, “Tabbatacce har yanzu ana sāka wa adalai; tabbatacce akwai Allahn da yake shari’anta duniya.”