< مزامیر 126 >

سرود زائران به هنگام بالا رفتن به اورشلیم. هنگامی که خداوند ما را از اسارت به اورشلیم باز آورد، فکر کردیم که خواب می‌بینیم! 1
Waƙar haurawa. Sa’ad da Ubangiji ya dawo da kamammu zuwa Sihiyona, mun kasance kamar mutanen da suka yi mafarki.
سپس دهان ما از خنده پر شد و سرود شادی سر دادیم! آنگاه قومهای دیگر دربارهٔ ما گفتند: «خداوند برای بنی‌اسرائیل کارهای شگفت‌انگیز کرده است!» 2
Bakunanmu sun cika da dariya, harsunanmu da waƙoƙin farin ciki. Sai ana faɗi a cikin al’ummai, “Ubangiji ya aikata manyan abubuwa dominsu.”
آری خداوندا، تو برای ما کارهای شگفت‌انگیز کرده‌ای و ما شادمانیم! 3
Ubangiji ya aikata manyan abubuwa dominmu, mun kuwa cika da farin ciki.
ای خداوند، آنچه را از دست داده‌ایم به ما بازگردان؛ چنانکه باران، آب را به زمین خشک باز می‌گرداند. 4
Ka maido da wadatarmu, ya Ubangiji kamar rafuffuka a Negeb.
بگذار آنانی که با اشک می‌کارند، با شادی درو کنند! 5
Waɗanda suka yi shuka da hawaye za su yi girbi da waƙoƙin farin ciki.
کسانی که با گریه بیرون رفته بذر می‌افشانند، با شادی محصول خود را باز خواهند آورد. 6
Shi da ya fita yana kuka, riƙe da iri don shuki, zai dawo da waƙoƙin farin ciki, ɗauke da dammuna.

< مزامیر 126 >