< مزامیر 116 >
خداوند را دوست میدارم زیرا ناله و فریاد مرا میشنود | 1 |
Ina ƙaunar Ubangiji, gama ya ji muryata; ya ji kukata ta neman jinƙai.
و به درخواست من گوش میدهد، پس تا آخر عمر، نزد او دعا خواهم کرد. | 2 |
Domin ya juye kunnensa gare ni, zan kira gare shi muddin ina da rai.
خطر مرگ بر من سایه افکنده بود و مایوس و غمگین بودم، (Sheol ) | 3 |
Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni, wahalar kabari sun zo a kaina; na cika da wahala da ɓacin rai. (Sheol )
سپس نام خداوند را خواندم و فریاد زدم: «آه ای خداوند، مرا نجات بده!» | 4 |
Sai na kira ga sunan Ubangiji na ce, “Ya Ubangiji, ka cece ni!”
او چه خوب و مهربان است! آری، خدای ما رحیم است. | 5 |
Ubangiji mai alheri ne da kuma mai adalci; Allahnmu yana cike da tausayi.
خداوند افراد سادهدل و فروتن را حفظ میکند. من با خطر روبرو بودم، ولی او مرا نجات داد. | 6 |
Ubangiji yana tsare masu tawali’u; sa’ad da nake cikin tsananin bukata, ya cece ni.
ای جان من، آسوده باش، زیرا خداوند در حق من خوبی کرده است! | 7 |
Ka kwantar da hankali, ya raina, gama Ubangiji mai alheri ne a gare ka.
او مرا از مرگ نجات داد و اشکهایم را پاک کرد و نگذاشت پایم بلغزد، | 8 |
Gama kai, ya Ubangiji, ka ceci raina daga mutuwa, idanuna daga hawaye, ƙafafuna daga tuntuɓe,
تا بتوانم در این دنیا در حضور خداوند زیست کنم. | 9 |
don in iya tafiya a gaban Ubangiji a ƙasar masu rai.
به تو ایمان داشتم، پس گفتم: «سخت پریشانم!» | 10 |
Na gaskata, saboda haka na ce, “An azabtar da ni ƙwarai.”
در اضطراب خود به تو فریاد برآوردم: «همه دروغ میگویند!» | 11 |
Kuma cikin rikicewana na ce, “Dukan mutane maƙaryata ne.”
اما اینک در برابر همهٔ خوبیهایی که خداوند برای من کرده است، چه میتوانم به او بدهم؟ | 12 |
Yaya zan sāka wa Ubangiji saboda dukan alherinsa gare ni?
پیالۀ نجات را بلند خواهم کرد و نام خداوند را که مرا نجات داده، سپاس خواهم گفت. | 13 |
Zan daga kwaf na ceto in kuma kira ga sunan Ubangiji.
در حضور قوم او نذرهای خود را به خداوند ادا خواهم کرد. | 14 |
Zan cika alkawurana ga Ubangiji a gaban dukan mutanensa.
جانهای مقدّسان خداوند نزد او عزیزند، پس او نخواهد گذاشت آنها از بین بروند. | 15 |
Abu mai daraja a gaban Ubangiji shi ne mutuwar tsarkakansa.
ای خداوند، من بندهٔ تو و پسر کنیز تو هستم. تو مرا از چنگ مرگ رها ساختی. | 16 |
Ya Ubangiji, da gaske ni bawanka ne; ni bawanka ne, ɗan baiwarka; ka’yantar da ni daga sarƙoƙi.
قربانی شکرگزاری را به حضورت تقدیم میکنم و نام تو را گرامی میدارم. | 17 |
Zan yi hadayar godiya gare ka in kuma kira bisa sunan Ubangiji.
در حضور تمام مردم اسرائیل و در خانهٔ تو که در اورشلیم است، نذرهای خود را ادا خواهم نمود. سپاس بر خداوند! | 18 |
Zan cika alkawurana ga Ubangiji a gaban dukan mutanensa,
a filayen gidan Ubangiji, a tsakiyarki, ya Urushalima. Yabi Ubangiji.