< نحمیا 10 >

نحمیای حاکم پسر حَکَلیا، اولین کسی بود که این پیمان را امضا کرد. بعد از او صدقیا، سپس افراد زیر آن را امضا کردند: 1
Waɗanda suka buga hatimin su ne, Nehemiya ɗan Hakaliya, wanda yake gwamna. Zedekiya
کاهنان: سرایا، عزریا، ارمیا، فشحور، امریا، ملکیا، حطوش، شبنیا، ملوک، حاریم، مریموت، عوبدیا، دانیال، جنتون، باروک، مشلام، ابیا، میامین، معزیا، بلجای، شمعیا. 2
da Serahiya, da Azariya, da Irmiya,
3
da Fashhur, da Amariya, da Malkiya,
4
da Hattush, da Shebaniya, da Malluk,
5
da Harim, da Meremot, da Obadiya,
6
da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,
7
da Meshullam, da Abiya, da Miyamin,
8
da Ma’aziya, da Bilgai, da kuma Shemahiya. Waɗannan su ne Firistocin.
لاویان: یشوع (پسر ازنیا)، بنوی (پسر حیناداد)، قدمی‌ئیل، شبنیا، هودیا، قلیطا، فلایا، حانان، میخا، رحوب، حشبیا، زکور، شربیا، شبنیا، هودیا، بانی، بنینو. 9
Lawiyawan kuwa su ne, Yeshuwa ɗan Azaniya, da Binnuyi ɗan Henadad, da Kadmiyel,
10
’yan’uwansu kuwa su ne, Shebaniya, da Hodiya, da Kelita, da Felahiya, da Hanan,
11
da Mika, da Rehob, da Hashabiya,
12
da Zakkur, da Sherebiya, da Shebaniya,
13
da Hodiya, da Bani da kuma Beninu.
سران قوم: فرعوش، فحت موآب، عیلام، زتو، بانی، بونی، عزجد، ببای، ادونیا، بغوای، عودین، عاطیر، حِزِقیا، عزور، هودیا، حاشوم، بیصای، حاریف، عناتوت، نیبای، مجفیعاش، مشلام، حزیر، مشیزبئیل، صادوق، یدوع، فلطیا، حانان، عنایا، هوشع، حننیا، حشوب، هلوحیش، فلحا، شوبیق، رحوم، حشبنا، معسیا، اخیا، حانان، عانان، ملوک، حاریم، بعنه. 14
Shugabannin mutane su ne, Farosh, da Fahat-Mowab, da Elam, da Zattu, da Bani,
15
da Bunni, da Azgad, da Bebai,
16
da Adoniya, da Bigwai, da Adin,
17
da Ater, da Hezekiya, da Azzur,
18
da Hodiya, da Hashum, da Bezai,
19
da Harif, da Anatot, da Nebai,
20
da Magfiyash, da Meshullam, da Hezir,
21
da Meshezabel, da Zadok, da Yadduwa
22
da Felatiya, da Hanan, da Anahiya,
23
da Hosheya, da Hananiya, da Hasshub,
24
da Hallohesh, da Filha, da Shobek,
25
da Rehum, da Hashabna, da Ma’asehiya
26
da Ahiya, da Hanan, da Anan,
27
da Malluk, da Harim da kuma Ba’ana.
ما مردم اسرائیل، کاهنان، لاویان، نگهبانان، دسته سرایندگان، خدمتگزاران خانهٔ خدا، و تمام کسانی که با زنان، پسران و دختران بالغ خویش که با اطاعت از تورات خدا، خود را از قومهای بیگانه جدا کرده‌ایم، 28
“Sauran mutane, wato, firistoci, Lawiyawa, matsaran ƙofofi, mawaƙa, ma’aikatan haikali da dukan waɗanda suka ware kansu daga maƙwabta saboda Dokar Allah, tare da matansu da dukan’ya’yansu maza da mata waɗanda za su iya fahimta,
به این وسیله با برادران و سران قوم خود متحد شده، قسم می‌خوریم که دستورهای خدا را که توسط خدمتگزارش موسی داده شد اطاعت کنیم؛ و اگر از احکام و اوامر او سرپیچی کنیم لعنت خدا بر ما باشد. 29
dukan waɗannan yanzu suka sadu da manyan gari’yan’uwansu, suka rantse, cewa la’ana ta same su idan ba su kiyaye Dokar Allah da aka bayar ta wurin Musa bawan Allah su kuma mai da hankali ga yin biyayya da dukan umarnai, ƙa’idodi da farillan Ubangiji shugabanmu ba.
قول می‌دهیم که نه دختران خود را به پسران غیریهودی بدهیم و نه بگذاریم پسران ما با دختران غیریهودی ازدواج کنند. 30
“Mun yi alkawari ba za mu ba da’ya’yanmu mata aure ga mutanen da suke kewaye da mu ba, ba kuwa za mu auri’ya’yansu mata wa’ya’yanmu maza ba.
همچنین قول می‌دهیم که اگر قومهای بیگانه در روز شَبّات یا در یکی از روزهای مقدّس دیگر بخواهند به ما غله یا چیز دیگری بفروشند، از ایشان نخریم و هر هفت سال یک بار چیزی در زمین نکاریم و قرض برادران یهودی خود را ببخشیم. 31
“Sa’ad da maƙwabta suka kawo kayayyaki ko hatsi don su sayar a ranar Asabbaci, ba za mu saya daga gare su a ranar Asabbaci ko a rana mai tsarki ba. Kowace shekarar Asabbaci ba za mu nome ƙasa ba kuma za mu yafe kowane irin bashi.
عهد می‌بندیم که هر سال هر یک از ما یک سوم مثقال نقره برای مخارج خانهٔ خدا تقدیم کنیم، 32
“Mun ɗauka hakkin bin umarnai na ba da kashi ɗaya bisa uku na shekel kowace shekara don hidimar gidan Allahnmu.
یعنی برای نان حضور، هدیهٔ آردی و قربانیهای سوختنی روزانه، قربانیهای روزهای شَبّات و جشنهای ماه نو و جشنهای سالیانه، هدایای مقدّس دیگر، قربانی گناه برای کفاره قوم اسرائیل، و برای تمام خدمات خانهٔ خدای ما. 33
Za mu tanada burodin da ake ajiye a kan tebur; za mu ba da hadayun hatsi da hadayun ƙonawa na kullum; za mu ba da hadayun Asabbatai, da na bukukkuwan Sabon Wata da na bukukkuwan da aka ƙayyade; za mu ba da hadayu masu tsarki; za mu ba da hadayun zunubi don a yi kafara domin Isra’ila; mu kuma ba da abubuwan da ake bukata dukan domin ayyukan gidan Allahnmu.
ما کاهنان، لاویان و مردم قول می‌دهیم که مطابق دستور تورات، هیزم مورد نیاز مذبح خانهٔ خداوند، خدایمان را تهیه کنیم و هر سال قرعه خواهیم انداخت تا معلوم شود چه قبیله‌ای باید این کار را انجام دهد. 34
“Mu, firistoci, da Lawiyawa da kuma mutane, mun jefa ƙuri’a don a san lokacin da kowane iyalinmu zai kawo sadakar itace don ƙonewa a gidan Allahnmu a ƙayyadaddun lokuta a bagaden Ubangiji Allahnmu, kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka.
قول می‌دهیم نوبر غله و میوهٔ خود را هر سال به خانهٔ خداوند بیاوریم. 35
“Mun kuma ɗauka hakkin kawo nunan fari na hatsinmu da kuma na kowane itace mai ba da’ya’ya a gidan Ubangiji kowace shekara.
قول می‌دهیم که پسران ارشد و تمام نخست‌زاده‌های گله و رمه خود را مطابق دستور تورات به خانهٔ خدای خود بیاوریم و به دست کاهنانی که در آنجا خدمت می‌کنند بسپاریم. 36
“Kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka, za mu kawo ɗan fari na’ya’yanmu maza da na garken shanunmu, da na tumakinmu, da kuma na awakinmu a gidan Allahnmu, don firistocin da suke aikin a can.
همچنین قول می‌دهیم خمیری را که از نوبر غله تهیه می‌کنیم همراه نوبر انواع میوه‌ها و نوبر شراب تازه و روغن زیتون خود به کاهنانی که در خانهٔ خدا هستند بدهیم. ما ده‌یک تمام محصولات زمین خود را به لاویانی که در روستاهای ما مسئول جمع‌آوری ده‌یک هستند خواهیم داد. 37
“Ban da haka ma, za mu kawo wa ɗakunan ajiyar gidan Allahnmu, abincinmu na farko daga ƙasa, na hadayun hatsinmu, na’ya’yan dukan itatuwanmu da kuma na sabon ruwan inabinmu da mai namu wa firistoci. Za mu kuma kawo zakkar hatsinmu wa Lawiyawa, gama Lawiyawa ne ke karɓan Zakka cikin dukan garuruwan da muke noma.
در وقت جمع‌آوری ده‌یک، کاهنی (که از نسل هارون است) همراه لاویان خواهد بود و لاویان یک دهم از ده‌یکها را به خانۀ خدای ما خواهند آورد و آنجا انبار خواهند کرد. 38
Firist wanda yake daga zuriyar Haruna zai raka Lawiyawa sa’ad da suke karɓan zakka, Lawiyawan kuma za su kawo kashi ɗaya bisa goma na zakka zuwa gidan Allahnmu, su kawo a ɗakunan ajiya na baitulmali.
ما مردم اسرائیل و لاویان، این هدایای غله، شراب تازه و روغن زیتون را به خانۀ خدا خواهیم آورد و در اتاقهایی که وسایل خانهٔ خدا نگهداری می‌شود و کاهنان، نگهبانان و سرایندگان در آنجا زندگی می‌کنند، انبار خواهیم کرد. قول می‌دهیم که از خانهٔ خدا غافل نشویم. 39
Mutanen Isra’ila haɗe da Lawiyawa, za su kawo sadakokinsu na hatsi, sabon ruwan inabi da mai a ɗakunan ajiya inda ake ajiyar kayayyakin wuri mai tsarki da kuma inda firistoci, matsaran ƙofofi da kuma mawaƙa suke zama. “Ba za mu ƙyale gidan Allahnmu ba.”

< نحمیا 10 >