< یوشع 18 >

تمام قوم اسرائیل در شیلوه جمع شدند و خیمهٔ ملاقات را بر پا کردند. هر چند آنها بر تمام سرزمین مسلط شده بودند، ولی هنوز هفت قبیله باقی مانده بودند که ملکی نداشتند. 1
Isra’ilawa duka suka taru a Shilo suka kafa tenti inda za su dinga taruwa. Yanzu ƙasar tana ƙarƙashin mulkinsu,
2
amma akwai sauran kabilu bakwai na Isra’ila waɗanda ba su samu rabon gādonsu ba tukuna.
پس یوشع به آنها گفت: «تا کی می‌خواهید سهل‌انگاری کنید؟ چرا نمی‌روید و زمینهایی را که خداوند، خدای اجدادتان به شما داده است، تصرف نمی‌کنید؟ 3
Saboda haka Yoshuwa ya ce wa Isra’ilawa, “Har yaushe za ku yi jinkirin shiga, ku mallaki ƙasar da Ubangiji Allah na iyayenku ya ba ku?
از هر قبیله سه مرد انتخاب کنید. من آنها را می‌فرستم تا آن زمینها را بررسی کنند و از وضع آنها به من گزارش دهند تا بتوانم زمینها را بین شما تقسیم کنم. 4
Ku ba da mutum uku daga kowace kabila, ni kuwa in aike su, su zagaya dukan ƙasar su rubuta bayani game da ita, bisa ga yadda za a raba ta gādo ga kowace kabila, sa’an nan su dawo wurina.
آنها باید زمین را به هفت قسمت تقسیم کنند و گزارش آن را برای من بیاورند تا من در حضور خداوند، خدایمان سهم هفت قبیله را به حکم قرعه تعیین نمایم. «قبیلهٔ یهودا و قبیلهٔ یوسف که قبلاً به ترتیب زمینهای جنوب و شمال را گرفته‌اند در همان جا می‌مانند. 5
Za ku raba ƙasar kashi bakwai. Mutanen Yahuda za su ci gaba da kasancewa a wurin da suke a kudu, sai kuma mutanen Yusuf a wurin da suke a arewa.
6
Bayan kun auna ƙasar, ku raba ta kashi bakwai, sai ku kawo mini taswirar ƙasar. Ni kuma in yi muku ƙuri’a a gaban Ubangiji Allahnmu.
قبیلهٔ لاوی هم از زمین سهمی ندارند، زیرا آنها کاهن هستند و خدمت خداوند سهم ایشان است. قبایل رئوبین و جاد و نصف قبیلهٔ منسی هم که قبلاً سهم خود را در سمت شرقی رود اردن که موسی برای ایشان تعیین نموده بود، گرفته‌اند.» 7
Lawiyawa ba su da rabo a cikinku, domin aikin firistocin da suke yi wa Ubangiji shi ne gādonsu. Gad, Ruben da rabin kabilar Manasse kuwa sun riga sun samu gādonsu a gabashin gefen Urdun, Musa bawan Ubangiji ya ba su.”
پس آن افراد رفتند تا زمینها را بررسی کنند و گزارش آن را برای یوشع بیاورند تا او در شیلوه در حضور خداوند سهم هفت قبیله را به حکم قرعه تعیین کند. 8
Da mutanen za su kama hanya su je su zāna yadda ƙasar take, Yoshuwa ya umarce su cewa, “Ku je ku ga yadda ƙasar take. Sa’an nan ku dawo wurina, zan yi muku ƙuri’a a nan Shilo a gaban Ubangiji.”
فرستادگان یوشع مطابق دستوری که یافته بودند عمل کردند. زمینها را به هفت قسمت تقسیم نمودند و نام شهرهای هر قسمت را نوشتند. سپس به اردوگاه شیلوه نزد یوشع بازگشتند. 9
Mutanen kuwa suka tafi suka bi ta cikin ƙasar, suka bayyana yadda take a rubuce, gari-gari, kashi bakwai, suka koma wurin Yoshuwa a Shilo.
یوشع در حضور خداوند قرعه انداخت و زمینها را بین آن هفت قبیله تقسیم کرد. 10
Sai Yoshuwa ya yi musu ƙuri’a a gaban Ubangiji, a nan ne ya raba wa Isra’ilawa ƙasar bisa ga yadda aka raba su kabila-kabila.
اولین قرعه به نام بنیامین درآمد. زمین خاندانهای این قبیله، بین زمینهای دو قبیلهٔ یهودا و یوسف قرار داشت. 11
Ƙuri’ar kabilar Benyamin bisa ga iyalansu. Rabonsu ya kama daga ƙasar da take tsakanin kabilar Yahuda da ta Yusuf.
مرز آنها در شمال از رود اردن شروع شده، به طرف شمال اریحا بالا می‌رفت. سپس از وسط کوهستان گذشته، به صحرای بیت‌آون در غرب می‌رسید. 12
Daga gefen arewa, iyakarsu ta kama ne daga Urdun, ta wuce arewa a gangaren Yeriko, ta nufi yamma cikin ƙasar kan tudu, ta fito a jejin Bet-Awen.
بعد به طرف جنوب لوز (که همان بیت‌ئیل است) کشیده شده، به طرف عطاروت ادار که در منطقهٔ کوهستانی جنوب بیت‌حورون پایین واقع است سرازیر می‌شد. 13
Daga can ta ƙetare zuwa gangaren Luz a kudu (wato, Betel), ta wuce zuwa Atarot Adda a tudun arewa na kwarin Bet-Horon.
مرز غربی از کوهستان جنوب بیت‌حورون به طرف جنوب کشیده شده، به قریۀ بعل (همان قریهٔ یعاریم) که یکی از شهرهای یهوداست می‌رسید. 14
Daga tudun da yake fuskantar Bet-Horon a kudu, iyakar ta juya kudu ta gefen yamma ta ɓullo a Kiriyat Ba’al (wato, Kiriyat Yeyarim), birnin Yahuda. Wannan ita ce iyakar a wajen yamma.
مرز جنوبی از انتهای قریهٔ بعل در غرب شروع می‌شد و به طرف چشمه‌های نفتوح کشیده شده، 15
A gefen kudu kuwa, iyakar ta fara daga ƙauyukan Kiriyat Yeyarim wajen yamma sai ta miƙe zuwa maɓuɓɓugar ruwan Neftowa.
از آنجا به دامنهٔ کوهی که مقابل درهٔ هنوم (واقع در شمال درهٔ رفائیم) است، امتداد می‌یافت. سپس، از درهٔ هنوم می‌گذشت و جنوب سرزمین یبوسیان را قطع می‌کرد و به عین روجل می‌رسید. 16
Iyakar ta gangara zuwa gefen dutsen da yake fuskantar Kwarin Ben Hinnom, wanda yake arewa da Kwarin Refayim. Ta ci gaba ta gangara ta Kwarin Hinnom ta yi kudu kusa da birnin Yebusiyawa har zuwa En Rogel.
این خط مرزی از عین روجل به طرف شمال به عین شمس می‌رفت و بعد به جلیلوت که در مقابل گذرگاه ادومیم قرار دارد، می‌رسید. سپس به طرف سنگ بوهن (بوهن پسر رئوبین بود) سرازیر شده، 17
Sai ta nausa ta yi wajen arewa, zuwa En Shemesh, ta ci gaba zuwa Gelilot, wanda yake fuskantar hawan Adummim. Daga can ta gangara zuwa Dutsen Bohan, ɗan Ruben.
از شمال زمینی که مقابل درهٔ اردن است می‌گذشت. سپس به درهٔ اردن سرازیر می‌شد 18
Sai ta wuce ta yi arewancin gangaren Bet-Araba, ta wuce har zuwa cikin Araba.
و از آنجا به سمت شمال بیت‌حجله کشیده می‌شد و به خلیج شمالی دریای مرده که در انتهای جنوبی رود اردن است، منتهی می‌شد. این بود مرز جنوبی. 19
Sa’an nan ta wuce zuwa arewancin gangaren Bet-Hogla ta kuma ɓulla a arewancin gaɓar Tekun Gishiri, a bakin Urdun a kudu. Wannan ita ce iyakar a wajen kudu.
رود اردن، مرز شرقی زمین بنیامین را تشکیل می‌داد. این زمینی است که برای خاندانهای قبیلهٔ بنیامین تعیین گردید. 20
Urdun shi ne iyaka a wajen gabas. Waɗannan su ne iyakokin yankin ƙasar da iyalan kabilar Benyamin suka gāda.
شهرهایی که به خاندانهای قبیلهٔ بنیامین تعلق داشت، از این قرارند: اریحا، بیت‌حُجله، عِیمَق قصیص، 21
Waɗannan su ne garuruwan da kabilar Benyamin suke da su na gādo. Yeriko, Bet-Hogla, Emek Keziz,
بیت‌عربه، صمارایم، بیت‌ئیل، 22
Bet-Araba, Zemarayim, Betel,
عَویم، فاره، عُفرَت، 23
Awwim, Fara, Ofra,
کَفَرعمونی، عُفنی و جابع، جمعاً دوازده شهر با روستاهای اطراف. 24
Kefar Ammoni, Ofni da Geba, garuruwa goma sha biyu ke nan da ƙauyukansu.
جبعون، رامه، بئیروت، 25
Akwai kuma Gibeyon, Rama, Beyerot,
مصفه، کفیره، موصه، 26
Mizfa Kefira, Moza,
راقم، یرفئیل، تراله، 27
Rekem, Irfeyel, Tarala,
صیله، آلف، یبوسی (اورشلیم)، جِبعه و قریهٔ یعاریم، جمعاً چهارده شهر با روستاهای اطراف. این بود ملکی که به خاندانهای قبیلهٔ بنیامین داده شد. 28
Zela, Hayelef, birnin Yebusiyawa (wato, Urushalima), Gibeya da Kiriyat, garuruwa goma sha huɗu ke nan da ƙauyukansu. Wannan shi ne rabon gādon kabilar Benyamin bisa ga iyalansu.

< یوشع 18 >