< یوشع 13 >

وقتی یوشع به سن پیری رسید، خداوند به او فرمود: «تو پیر شده‌ای در حالی که سرزمینهای زیادی باقی مانده است که باید تصرف شوند. 1
Sa’ad da Yoshuwa ya tsufa, Ubangiji ya ce masa, “Ka tsufa ƙwarai, ga shi kuma akwai sauran ƙasa mai fāɗi da ba ku riga kun mallaka ba.
اینها هستند آن سرزمینهایی که باقی مانده و باید تسخیر شوند: تمام سرزمین فلسطینی‌ها (که شامل پنج شهر پادشاه نشین غزه، اشدود، اشقلون، جت و عقرون می‌باشد)، سرزمین جشوری‌ها و عوی‌ها در جنوب (تمام سرزمین این قومها جزو کنعان محسوب می‌شوند و بین رود شیحور در شرق مصر و سرحد عقرون در شمال قرار دارند)، بقیهٔ سرزمین کنعان که بین شهر معارهٔ صیدونی‌ها و شهر افیق در مرز اموری‌ها قرار دارد، سرزمین جِبالی‌ها، تمام لبنان در شرق که از بعل جاد در جنوب کوه حرمون تا گذرگاه حمات امتداد می‌یابد، تمام سرزمینهای کوهستانی که بین لبنان و مسرفوتمایم قرار دارد و متعلق به صیدونی‌ها هستند. من ساکنان تمام این سرزمینها را از پیش روی قوم اسرائیل بیرون خواهم راند، اما تو زمینهای آنها را چنانکه دستور داده‌ام، بین نه قبیلهٔ اسرائیل و نصف قبیلهٔ منسی به حکم قرعه تقسیم کن تا ملک ایشان باشد.» 2
“Ga ƙasar da ta rage, “dukan yankunan Filistiyawa da na Geshurawa.
3
Daga Kogin Shihor a gabashin Masar zuwa sashen Ekron a arewa, dukan wannan ƙasa ana lissafta ta a cikin ƙasar Kan’aniyawa, ko da yake tana a sashen da sarakuna biyar na Filistiyawa na Gaza, Ashdod, Ashkeloniyawa, Gat da Ekron; na Awwiyawa.
4
Daga wajen kudu kuma, dukan ƙasar Kan’aniyawa ce. Iyakarta a arewa ta fara daga Ara ta Sidoniyawa har zuwa Afek, ta zarce har zuwa iyakar Amoriyawa;
5
da ƙasar Gebaliyawa; da dukan Lebanon wajen gabas daga Ba’al-Gad a gindin Dutsen Hermon zuwa Lebo Hamat.
6
“Dukan mazauna kan yankunan tuddai daga Lebanon zuwa Misrefot Mayim, wato, dukan Sidoniyawa, ni da kaina zan kore su a gaban Isra’ilawa. Ka tabbata ka raba wa Isra’ilawa ƙasar ta zama gādonsu kamar yadda na umarce ka,
7
ka raba ta tă zama gādo wa kabilu tara da kuma rabin kabilar Manasse.”
نصف دیگر قبیلهٔ منسی و دو قبیلهٔ رئوبین و جاد، قبلاً قسمت خود را در سمت شرقی رود اردن تحویل گرفته بودند، زیرا موسی خدمتگزار خداوند این ناحیه را برای آنها تعیین نموده بود. 8
Rabin kabilar Manasse, mutanen Ruben da mutanen Gad suka karɓi rabonsu na gādo wanda Musa ya ba su a gabashin Urdun. Abin da Musa bawan Ubangiji ya ba su ke nan.
از عروعیر که در کنارهٔ وادی ارنون است تا شهری که در وسط این وادی است و تمام بیابان میدبا تا دیبون، 9
Wannan ya tashi daga Arower a gefen kwarin Arnon, da kuma daga garin da yake tsakiyar kwarin, ya kuma haɗa da ƙasar da take tudun Medeba har zuwa Dibon,
همچنین همهٔ شهرهای سیحون، پادشاه قوم اموری که از حشبون تا سرحد عمون حکومت می‌کرد، ملک آنها بودند. 10
da dukan garuruwan Sihon sarkin Amoriyawa, wanda ya yi mulkin Heshbon, har zuwa iyakar Ammonawa.
و نیز جلعاد، سرزمین جشوری‌ها و معکی‌ها، تمام کوه حرمون و تمام باشان تا شهر سلخه که تمام جزو قلمرو عوج بود به آنها تعلق داشت. (عوج در عشتاروت و ادرعی حکومت می‌کرد و از بازماندگان رفائی‌ها بود که موسی آنها را شکست داد و بیرون راند.) 11
Haɗe da Gileyad, inda mutanen Geshur da Ma’aka suke. Dukan Dutsen Hermon, da dukan Bashan har zuwa Saleka,
12
wato, dukan masarautar Og a Bashan, wanda ya yi mulkin Ashtarot da Edireyi, yana cikin waɗanda suke na ƙarshe da ba a kashe ba a cikin Refahiyawa. Musa ya ci su da yaƙi, ya ƙwace ƙasarsu.
اما اسرائیلی‌ها مردم جشور و معکی را از زمینهایشان بیرون نکردند، به طوری که آنها تا امروز در میان ایشان ساکنند. 13
Amma Isra’ilawa ba su kori mutanen Geshur da Ma’aka ba, saboda haka suka ci gaba da zama cikin Isra’ilawa har wa yau.
موسی به قبیلهٔ لاوی هیچ زمینی نداده بود، زیرا قرار بود به جای زمین، قربانیهایی که بر آتش به خداوند تقدیم می‌شد به آنها داده شود. 14
Kabilar Lawiyawa ne kaɗai Musa bai ba ta gādo ba, gama hadayun ƙonawa da ake miƙa wa Ubangiji, Allah na Isra’ila ne gādonsu, kamar yadda ya yi musu alkawari.
موسی بخشی از سرزمین را به خاندانهای قبیلهٔ رئوبین داده بود. 15
Ga abin da Musa ya ba kabilar Ruben bisa ga iyalansu.
حدود زمین آنها از عروعیر در کنار وادی ارنون و شهری که در وسط آن وادی است، تا آن طرف دشت مجاور میدبا بود. 16
Abin da ya kama daga Arower a gefen kwarin Arnon, da kuma daga garin da yake tsakiyar kwarin, da dukan ƙasar tudu kusa da Medeba
سرزمین آنها شامل حشبون و تمام شهرهای آن دشت می‌شد، یعنی دیبون، باموت‌بعل، بیت‌بعل معون، 17
zuwa Heshbon, da dukan garuruwan kan tudu, haɗe da Dibon, Bamot Ba’al, Bet-Ba’al-Meyon,
یهصه، قدیموت، میفاعت، 18
Yahza, Kedemot, Mefa’at,
قریتایم، سبمه، سارت شحر در کوهستان بالای دره، 19
Kiriyatayim, Sibma, Zeret Shahar kan tudu cikin kwari,
بیت‌فغور، بیت‌یشیموت و دامنۀ کوه پیسگاه. 20
Bet-Feyor, gangaren Fisga da Bet-Yeshimot,
همچنین شهرهایی که در دشت بودند و نیز شهرهای سیحون، پادشاه اموری که در حشبون حکومت می‌کرد به ملکیت قبیلهٔ رئوبین درآمدند. موسی، سیحون پادشاه و بزرگان مدیان را که عبارت بودند از: اَوی، راقم، صور، حور و رابع شکست داده بود. این افراد در سرزمین سیحونِ پادشاه زندگی می‌کردند و با او متحد بودند. 21
dukan garuruwan da suke kan tudu da dukan masarautar Sihon sarkin Amoriyawa, wanda ya yi mulki a Heshbon. Musa ya yi nasara da shi, da shugabannin Midiyawa, wato, Ewi, Rekem, Zur, Hur, da Reba, sarakunan Sihon, waɗanda suka zauna a ƙasar.
بلعام جادوگر، پسر بعور، نیز از جمله کسانی بود که به‌وسیلۀ اسرائیلی‌ها در جنگ کشته شده بودند. 22
Ƙari a kan waɗanda aka kashe a yaƙi, Isra’ilawa suka kashe Bala’am ɗan Beyor da takobi don yana duba.
رود اردن، مرز غربی قبیلهٔ رئوبین بود. اینها شهرها و دهاتی بودند که به خاندانهای قبیلهٔ رئوبین به ملکیت داده شدند. 23
Gefen Urdun shi ne iyakar mutanen Ruben. Waɗannan garuruwa da ƙauyukansu su ne gādon mutanen Ruben, bisa ga iyalansu.
موسی همچنین قسمتی از سرزمین را برای خاندانهای قبیلهٔ جاد تعیین نموده بود. این قسمت عبارت بود از: 24
Ga abin da Musa ya ba kabilar Gad, bisa ga iyalansu.
یعزیر، تمام شهرهای جلعاد و نصف سرزمین عمونی‌ها تا عروعیر نزدیک ربه 25
Yankin ƙasarsu ya ƙunshi Yazer, da dukan garuruwan Gileyad, da rabin ƙasar Ammonawa har zuwa Arower kusa da Rabba,
و از حشبون تا رامت مصفه و بطونیم، و از محنایم تا سرحد دبیر؛ 26
da kuma daga Heshbon zuwa Ramat Mizfa da Betonim, da kuma daga Mahanayim zuwa sashen Debir,
شهرهای بیت‌هارام و بیت‌نمره، سوکوت، صافون، که در درهٔ اردن بودند و همچنین بقیه ملک سیحون، پادشاه حشبون. رود اردن مرز غربی قبیلهٔ جاد بود و تا دریاچهٔ جلیل در شمال امتداد داشت. 27
kuma a cikin kwari, Bet-Haram, Bet-Nimra, Sukkot da Zafon da kuma sauran masarautar Sihon sarkin Heshbon (gabashin Urdun, abin da ya kama har zuwa ƙarshen Tekun Kinneret).
اینها شهرها و دهاتی بودند که به خاندانهای قبیلهٔ جاد به ملکیت داده شدند. 28
Waɗannan garuruwan da ƙauyukansu duka, gādon mutanen Gad ne, bisa ga iyalansu.
موسی قسمتی از سرزمین را برای خاندانهای نصف قبیلهٔ منسی تعیین نموده بود. 29
Ga abin da Musa ya ba rabin kabilar Manasse, wato, wa rabin zuriyar Manasse, bisa ga iyalansu.
زمین ایشان از محنایم به طرف شمال بود و شامل باشان (مملکت سابق عوج پادشاه) و تمام شهرهای یائیر (واقع در باشان) که شصت شهر بودند، می‌شد. 30
Abin da ya miƙe daga Mahanayim haɗe da dukan Bashan, da gefen masarautar Og sarkin Bashan, da dukan garuruwan Yayir guda sittin da suke a Bashan,
نصف جلعاد و شهرهای پادشاه نشین عوج یعنی عشتاروت و ادرعی در باشان به نصف خاندان ماخیر پسر منسی داده شد. 31
da rabin Gileyad, da Ashtarot, Edireyi (biranen sarki Og a Bashan). Wannan shi ne rabon da zuriyar Makir ɗan Manasse suka samu, domin rabin’ya’yan Makir maza, bisa ga iyalansu.
این بود چگونگی تقسیم زمینهای شرق رود اردن، به‌وسیلۀ موسی، هنگامی که او در شرق اریحا در دشت موآب بود. 32
Waɗannan su ne rabon gādon da Musa ya yi lokacin da suke cikin filayen Mowab a hayin gabashin Urdun kusa da Yeriko.
اما موسی هیچ سهمی به قبیلهٔ لاوی نداد، زیرا چنانکه به ایشان گفته بود، به جای زمین، خداوند، خدای اسرائیل میراث ایشان بود. 33
Amma Musa bai ba kabilar Lawiyawa gādo ba; Ubangiji, Allah na Isra’ila, shi ne gādonsu kamar yadda ya yi musu alkawari.

< یوشع 13 >