< ایوب 3 >
سرانجام ایوب لب به سخن گشود و روزی را که از مادر زاییده شده بود نفرین کرده، | 1 |
Bayan wannan Ayuba ya buɗe baki ya la’anta ranar da aka haife shi.
«نابود باد روزی که به دنیا آمدم و شبی که در رحم مادرم قرار گرفتم! | 3 |
“A hallaka ranar da aka haife ni, da kuma daren da aka ce, ‘An haifi jariri namiji!’
ای کاش آن روز در ظلمت فرو رود و حتی خدا آن را به یاد نیاورد و نوری بر آن نتابد. | 4 |
Bari ranan nan ta zama duhu; kada Allah yă kula da ita; kada rana tă yi haske a wannan rana.
ای کاش تاریکی و ظلمت مطلق آن را فرا گیرد و ابر تیره بر آن سایه افکند و تاریکی هولناک آن را در بر گیرد. | 5 |
Bari duhu da inuwa mai duhu ta sāke rufe ta; gizagizai kuma su rufe ta; duhu kuma ya rufe haskenta.
ای کاش آن شب از صفحهٔ روزگار محو گردد و دیگر هرگز در شمار روزهای سال و ماه قرار نگیرد. | 6 |
Bari duhu mai yawa yă rufe daren nan; kada a haɗa ta cikin kwanakin shekara, ko kuma cikin kwanakin watanni.
ای کاش شبی خاموش و عاری از شادی باشد. | 7 |
Bari daren yă zama marar amfani; kada a ji wata sowa ta farin ciki.
بگذار نفرینکنندگانِ ماهر، نفرینش کنند، آنان که در برانگیزانیدنِ لِویاتان ماهرند. | 8 |
Bari waɗanda suke la’anta ranaku su la’anta wannan rana su waɗanda suke umartar dodon ruwa.
ای کاش آن شب ستارهای نداشته باشد و آرزوی روشنایی کند، ولی هرگز روشنایی نباشد و هیچگاه سپیدهٔ صبح را نبیند. | 9 |
Bari taurarinta na safe su zama duhu; bari ranar tă yi ta jiran ganin haske amma kada tă gani,
آن شب را لعنت کنید، چون قادر به بستن رحم مادرم نشد و باعث شد من متولد شده، دچار این بلاها شوم. | 10 |
gama ba tă hana uwata ɗaukar cikina, don ta hana ni shan wahalan nan ba.
«چرا مرده به دنیا نیامدم؟ چرا وقتی از رَحِمِ مادرم بیرون میآمدم، نمردم؟ | 11 |
“Me ya sa ban mutu ba da za a haife ni, ko kuma in mutu sa’ad da ana haihuwata ba?
چرا مادرم مرا روی زانوهایش گذاشت و مرا شیر داد؟ | 12 |
Me ya sa aka haife ni, aka tanada nono na sha na rayu?
اگر هنگام تولد میمردم، اکنون آرام و آسوده در کنار پادشاهان، رهبران و بزرگان جهان که کاخهای قدیمی برای خود ساختند و قصرهای خود را با طلا و نقره پر کردند، خوابیده بودم. | 13 |
Da yanzu ina kwance cikin salama; da ina barcina cikin salama
tare da sarakuna da mashawarta a cikin ƙasa, waɗanda suka gina wa kansu wuraren da yanzu duk sun rushe,
da shugabanni waɗanda suke da zinariya, waɗanda suka cika gidajensu da azurfa.
«چرا مرده به دنیا نیامدم تا مرا دفن کنند؟ مانند نوزادی که هرگز فرصت دیدن روشنایی را نیافته است؟ | 16 |
Ko kuma don me ba a ɓoye ni a cikin ƙasa kamar jaririn da aka haifa ba rai ba, kamar jaririn da bai taɓa ganin hasken rana ba.
زیرا در عالم مرگ، شریران مزاحمتی به وجود نمیآورند و خستگان میآرامند. | 17 |
A wurin mugaye za su daina yin mugunta, gajiyayyu kuma za su huta.
آنجا اسیران با هم در آسایشاند، و فریاد کارفرمایان را نمیشنوند. | 18 |
Waɗanda aka daure za su sami jin daɗin; an sake su ba za su sāke jin ana tsawata masu ba.
در آنجا فقیر و غنی یکسانند و غلام از دست اربابش آزاد است. | 19 |
Manyan da ƙanana suna a can, bawa kuma ya sami’yanci daga wurin maigidansa.
«چرا باید نور زندگی به کسانی که در بدبختی و تلخکامی به سر میبرند بتابد؟ | 20 |
“Don me ake ba da haske ga waɗanda suke cikin ƙunci, rai kuma ga masu ɗacin rai
و چرا کسانی که آرزوی مردن دارند و مرگشان فرا نمیرسد و مثل مردمی که در پی گنج هستند به دنبال مرگ میگردند، زنده بمانند؟ | 21 |
ga waɗanda suke neman mutuwa amma ba su samu ba, waɗanda suke nemanta kamar wani abu mai daraja a ɓoye,
چه سعادت بزرگی است وقتی که سرانجام مرگ را در آغوش میکشند! | 22 |
waɗanda suke farin ciki sa’ad da suka kai kabari?
چرا زندگی به آنانی داده میشود که آیندهای ندارند و خدا زندگیشان را از مشکلات پر ساخته؟ | 23 |
Don me aka ba mutum rai, mutumin da bai san wani abu game da kansa ba, mutumin da Allah ya kange shi.
خوراک من غصه است، و آه و ناله مانند آب از وجودم جاری است. | 24 |
Baƙin ciki ya ishe ni maimakon abinci; ina ta yin nishi ba fasawa;
چیزی که همیشه از آن میترسیدم بر سرم آمده است. | 25 |
Abin da nake tsoro ya faru da ni; abin da ba na so ya same ni.
آرامش و راحتی ندارم و رنجهای مرا پایانی نیست.» | 26 |
Ba ni da salama, ba natsuwa; ba ni da hutu, sai wahala kawai.”