< ارمیا 35 >

زمانی که یهویاقیم (پسر یوشیا) پادشاه یهودا بود، خداوند به من فرمود: 1
Ga maganar da ta zo wa Irmiya daga wurin Ubangiji a lokacin mulkin Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda.
«نزد طایفهٔ رکابی‌ها برو و ایشان را به خانهٔ خداوند دعوت کن و آنها را به یکی از اتاقهای درونی ببر و به ایشان شراب تعارف کن.» 2
“Ka tafi wurin iyalin Rekabawa ka gayyace su su zo a ɗaya daga cikin ɗakunan da suke gefe a gidan Ubangiji ka kuma ba su ruwan inabi su sha.”
پس پیش یازنیا، که نام پدرش ارمیا و نام پدر بزرگش حبصنیا بود، رفتم و او را با همۀ برادران و پسرانش که نمایندهٔ طایفهٔ رکابی‌ها بودند، 3
Sai na tafi don in kawo Ya’azaniya ɗan Irmiya, ɗan Habazziniya, da’yan’uwansa da kuma dukan’ya’yansa maza, dukan iyalin Rekabawa.
به خانهٔ خداوند آوردم و به اتاق پسران حانان نبی (پسر یجدلیا) بردم. این اتاق کنار اتاق مخصوص درباریان و بالای اتاق معسیا (پسر شلوم) نگهبان خانهٔ خدا قرار داشت. 4
Na kawo su cikin gidan Ubangiji, a cikin ɗakin’ya’yan Hanan ɗan Igdaliya maza mutumin Allah. Ɗakin ne kusa da ɗakin fadawa, wanda yake bisa na Ma’asehiya ɗan Shallum mai tsaron ƙofa.
آنگاه جام و کوزه‌های شراب مقابل ایشان گذاشتم و تعارف کردم تا بنوشند. 5
Sai na ajiye ƙwarya cike da ruwan inabi da waɗansu kwaf a gaban iyalin Rekabawan na kuma ce musu, “Ku sha ruwan inabin.”
اما ایشان گفتند: «نه، ما شراب نمی‌نوشیم، چون پدرمان یوناداب (پسر رکاب) وصیت نموده است که نه ما و نه فرزندانمان، هرگز لب به شراب نزنیم. 6
Amma sai suka amsa suka ce, “Ba ma shan ruwan inabi, domin kakanmu Yehonadab ɗan Rekab ya umarce mu cewa, ‘Ko ku, ko zuriyarku kada ku sha ruwan inabi.
همچنین به ما سفارش کرده است که نه خانه بسازیم، نه زراعت کنیم؛ نه تاکستان داشته باشیم و نه مزرعه؛ بلکه همیشه چادرنشین باشیم؛ و گفته است اگر اطاعت کنیم، در این سرزمین عمر طولانی و زندگی خوبی خواهیم داشت. 7
Haka kuma ba za ku gina gidaje, ku dasa iri ko ku nome gonakin inabi ba; kada ku kasance da wani daga cikin waɗannan abubuwa, amma dole kullum ku zauna a tentuna. Ta haka za ku yi dogon rai a cikin ƙasar baƙuncinku.’
ما هم تمام دستورهای او را اطاعت کرده‌ایم. از آن زمان تا به حال نه خودمان لب به شراب زده‌ایم، نه زنان و پسران و دخترانمان! 8
Mun yi biyayya da kome da kakanmu Yehonadab ɗan Rekab ya umarce mu. Mu ko matanmu ko’ya’yanmu maza da mata ba mu taɓa shan ruwan inabi ba
ما نه خانه ساخته‌ایم، نه صاحب مزرعه هستیم و نه کشاورزی می‌کنیم. 9
ba mu kuma gina gidaje mu zauna a ciki ba ko mu yi gonakin inabi, gonaki ko hatsi ba.
ما در چادرها ساکنیم و دستور پدرمان یوناداب را اطاعت کرده‌ایم. 10
Mun yi rayuwarmu a cikin tentuna mun kuma yi biyayya ƙwarai da kowane abin da kakanmu Yehonadab ya umarce mu.
اما وقتی نِبوکَدنِصَّر پادشاه بابِل به این سرزمین حمله کرد، از ترس سپاه بابلی‌ها و سپاه سوری‌ها تصمیم گرفتیم به اورشلیم بیاییم و در شهر زندگی کنیم. برای همین است که اینک در اینجا هستیم.» 11
Amma da Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kawo wa ƙasan nan hari, sai muka ce, ‘Ku zo, dole mu tafi Urushalima don mu tsira daga Babiloniyawa da kuma sojojin Arameyawa.’ Saboda haka ne muke a Urushalima.”
پس از این ماجرا، خداوند لشکرهای آسمان، خدای اسرائیل، به ارمیا فرمود که کلام او را به اهالی یهودا و ساکنین اورشلیم اعلام داشته، از جانب او چنین بگوید: «آیا شما نمی‌خواهید از رکابی‌ها درس عبرت بگیرید؟ 12
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
13
“Ga abin da Ubangiji, Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ka tafi ka faɗa wa mutanen Yahuda da kuma mutanen Urushalima cewa, ‘Ba za ku koyi darasi ku kuma yi biyayya da maganata ba?’ In ji Ubangiji.
آنها دستور جدشان را اطاعت کرده‌اند و تا به امروز لب به شراب نزده‌اند، ولی شما از دستورهای من هرگز اطاعت نکرده‌اید. با اینکه همواره شما را نصیحت نمودم، 14
‘Yehonadab ɗan Rekab ya umarci’ya’yansa maza kada su sha ruwan inabi sun kuma kiyaye wannan umarni. Har yă zuwa yau ba sa shan ruwan inabi, domin sun yi biyayya da umarnin kakansu. Amma na yi muku magana sau da sau, duk da haka ba ku yi biyayya ba.
و انبیای خود را نزد شما فرستادم تا بگویند که از راههای بد بازگردید و از بت‌پرستی دست بکشید تا اجازه دهم در این سرزمینی که به شما و پدرانتان بخشیده‌ام، در صلح و آرامش زندگی کنید، اما شما گوش ندادید و اطاعت نکردید. 15
Sau da sau na aika dukan bayina annabawa gare ku. Suka ce, “Kowannenku ya juyo daga mugayen hanyoyinsa ya sabunta ayyukansa; kada yă bi waɗansu alloli don yă bauta musu. Ta haka za ku zauna a cikin ƙasar da na ba ku da kuma kakanninku.” Amma ba ku saurara ba, ba ku kuwa ji ni ba.
رکابی‌ها دستور جدشان یوناداب را به طور کامل اجرا می‌کنند، ولی شما دستورهای مرا اطاعت نمی‌کنید. 16
Zuriyar Yehonadab ɗan Rekab sun yi biyayya da umarnin da kakansu ya ba su, amma waɗannan mutane ba su yi mini biyayya ba.’
پس خداوند لشکرهای آسمان، خدای اسرائیل می‌فرماید: هر بار با شما سخن گفتم، توجه نکردید و هر بار شما را خواندم، جواب ندادید! بنابراین ای اهالی یهودا و ساکنین اورشلیم، من تمام بلاهایی را که گفته‌ام، بر شما نازل خواهم نمود!» 17
“Saboda haka, ga abin da Ubangiji Allah Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Ku saurara! Zan kawo wa Yahuda da kuma kowane mutumin da yake zama a Urushalima kowace masifar da na ambata a kansu. Na yi musu magana, amma ba su saurara ba; na kira su, amma ba su amsa ba.’”
سپس رو به رکابی‌ها کرده، گفتم: «خداوند لشکرهای آسمان، خدای اسرائیل می‌فرماید که چون شما دستور جدتان یوناداب را از هر حیث اطاعت کرده‌اید، بنابراین از دودمان او همیشه مردانی باقی خواهند بود تا مرا عبادت و خدمت نمایند.» 18
Sai Irmiya ya ce wa iyalin Rekabawa, “Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Kun yi biyayya da umarnin kakanku Yehonadab kuka kuma kiyaye dukan umarnansa kuka yi kome bisa ga tsari.’
19
Saboda haka, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Yehonadab ɗan Rekab ba zai taɓa rasa mutumin da zai yi mini hidima ba.’”

< ارمیا 35 >