< ارمیا 27 >

در آغاز سلطنت صدقیا (پسر یوشیا) پادشاه یهودا، به دستور خداوند یوغی ساختم و آن را با بندهای چرمی به گردنم بستم، مانند یوغی که هنگام شخم به گردن گاو می‌بندند. 1
A farkon sarautar Zedekiya ɗan Yosiya sarkin Yahuda, wannan magana ta zo wa Irmiya daga Ubangiji.
2
Ga abin da Ubangiji ya ce mini, “Ka yi karkiyar itace da maɗaurai ka ɗaura a wuyanka.
سپس خداوند فرمود که پیغام او را به سفیران ادوم، موآب، عمون، صور و صیدون که به اورشلیم به حضور صدقیای پادشاه آمده بودند، اعلام نمایم تا آن را به پادشاهان ممالک خود برسانند. پس به ایشان گفتم که خداوند لشکرهای آسمان، خدای اسرائیل چنین می‌فرماید: 3
Sa’an nan ka aika da saƙo zuwa wurin sarakunan Edom, Mowab, Ammon, Taya da Sidon ta bakin jakadu waɗanda suka zo Urushalima wurin Zedekiya sarkin Yahuda.
4
Ka ba su saƙo wa iyayengijinsu su ce, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, “Ku faɗa wa iyayengijinku wannan.
«من با قدرت عظیم خود، دنیا و تمام انسانها و همهٔ حیوانات را آفریده‌ام، و آنها را در اختیار هر کس که مایل باشم قرار می‌دهم. 5
Da ikon mai ƙarfi da kuma hannuna da na miƙa na yi duniya da mutanenta da kuma dabbobin da suke ciki, na ba da ita ga duk wanda na ga dama.
بنابراین من تمام سرزمینهای شما را به بندۀ خود نِبوکَدنِصَّر، پادشاه بابِل، خواهم بخشید و حتی حیوانات وحشی را نیز مطیع او خواهم ساخت. 6
Yanzu zan ba da dukan ƙasashenku ga bawana Nebukadnezzar sarkin Babilon; zan sa namun jeji ma su bauta masa.
تمام قومها، خدمتگزار او و پسرش و نوه‌اش خواهند بود تا زمانی که نوبت شکست مملکت او هم برسد؛ آنگاه قومهای مختلف و پادشاهان بزرگ، سرزمین بابِل را تصرف کرده، مردم آن را بندهٔ خود خواهند ساخت. 7
Dukan al’ummai za su bauta masa da ɗansa da kuma jikansa har sai har lokacin ƙasarsa ya kai; sa’an nan al’ummai masu yawa da kuma manyan sarakuna za su kasance a ƙarƙashinsa.
هر قومی را که نخواهد تسلیم نِبوکَدنِصَّر پادشاه بابِل شود و زیر یوغ بندگی او برود، با جنگ، قحطی و وبا مجازات خواهم کرد تا مغلوب او شود. 8
“‘“Amma fa, duk al’umma ko mulkin da bai bauta wa Nebukadnezzar sarkin Babilon ba bai kuwa rusunar da wuyarsa ga karkiyarsa ba, zan hukunta wannan al’umma da takobi, yunwa da annoba, in ji Ubangiji, har sai na hallaka ta ta wurin hannunsa.
«به سخنان انبیای دروغین و کسانی که آینده را با فالگیری و خواب و رؤیا و احضار ارواح و جادوگری پیشگویی می‌کنند گوش ندهید؛ آنها می‌گویند که تسلیم پادشاه بابِل نشوید؛ 9
Saboda haka kada ku saurari annabawanku, masu dubanku, masu fassarar mafarkanku, bokayenku ko masu maitancinku waɗanda suke ce muku, ‘Ba za ku bauta wa sarkin Babilon ba.’
ولی همه دروغ می‌گویند. اگر شما به سخنانشان گوش بدهید و تسلیم پادشاه بابِل نشوید، من خود، شما را از سرزمین‌تان بیرون خواهم کرد و در سرزمینهای دور دست پراکنده خواهم ساخت تا نابود شوید. 10
Suna muku annabcin ƙaryar ne kawai da za tă kau da ku daga ƙasarku; zan kore ku za ku kuwa hallaka.
اما به هر قومی که تسلیم و مطیع پادشاه بابِل شود، اجازه خواهم داد در سرزمین خود بماند و به کشت و زرع بپردازد. من، خداوند، این را می‌گویم.» 11
Amma duk al’ummar da ta rusuna da wuyarta a ƙarƙashin karkiyar sarkin Babilon ta kuma bauta masa, zan bar al’ummar ta zauna a ƙasarta ta noma ta, ta kuma zauna a can, in ji Ubangiji.”’”
تمام این پیشگویی‌ها را برای صدقیا، پادشاه یهودا نیز تکرار کردم و گفتم: «اگر می‌خواهی خودت و قومت زنده بمانید، تسلیم پادشاه بابِل و قوم او شوید. 12
Na ba da wannan saƙo guda ga Zedekiya sarkin Yahuda. Na ce, “Ka rusunar da wuyanka a ƙarƙashin sarkin Babilon; ka bauta masa da kuma mutanensa, za ka kuwa rayu.
چرا اصرار داری کاری بکنی که همگی از بین بروند؟ چرا باید با جنگ و قحطی و وبا کشته شوید، با بلاهایی که خداوند بر هر قومی که تسلیم پادشاه بابِل نشود، خواهد فرستاد؟ 13
Me ya sa kai da mutanenka za ku mutu saboda takobi, yunwa da annoba waɗanda Ubangiji ya yi barazana wa duk al’ummar da ba za tă bauta wa sarkin Babilon ba?
به انبیای دروغین گوش ندهید؛ آنها می‌گویند که پادشاه بابِل نمی‌تواند شما را شکست بدهد، ولی دروغ می‌گویند، 14
Kada ku saurari maganganun annabawa waɗanda suke ce muku, ‘Ba za ku bauta wa sarkin Babilon ba,’ gama annabcin ƙarya suke muku.
چون من ایشان را نفرستاده‌ام و آنها به اسم من پیامهای دروغین می‌آورند؛ پس اگر سخنان ایشان را پیروی نمایی، شما را از این سرزمین بیرون خواهم کرد و از بین خواهم برد، هم تو و هم انبیای دروغینت را.» 15
‘Ban aike su ba,’ in ji Ubangiji. ‘Suna annabcin ƙarya ne da sunana. Saboda haka, zan kore ku za ku kuwa hallaka, da ku da kuma annabawan da suke muku annabci.’”
آنگاه کاهنان و مردم را خطاب کرده، گفتم که خداوند چنین می‌فرماید: «به سخنان انبیای دروغین توجه نکنید؛ آنها می‌گویند که ظروف طلا که از خانهٔ خداوند به بابِل برده شده، به‌زودی باز آورده خواهد شد؛ این دروغ است. 16
Sai na ce wa firistoci da dukan waɗannan mutane, “Ga abin da Ubangiji yana cewa, kada ku saurari annabawan da suke cewa, ‘Ba daɗewa ba za a komo da kayan gidan Ubangiji daga Babilon.’ Suna muku annabcin ƙarya ne.
به آنها گوش ندهید. تسلیم پادشاه بابِل شوید و زنده بمانید، و گرنه این شهر با خاک یکسان خواهد شد. 17
Kada ku saurare su. Ku bauta wa sarkin Babilon, za ku kuwa rayu. Don me wannan birni zai zama kufai?
اگر آنها انبیای خداوند هستند و پیامهای خود را از او دریافت می‌کنند، پس اکنون از خداوند لشکرهای آسمان تقاضا کنند تا ظروف طلایی که هنوز در خانهٔ خداوند و در کاخ پادشاه یهودا و دیگر کاخهای اورشلیم باقی مانده، به بابِل برده نشوند! 18
In su annabawa ne da gaske suna kuma da maganar Ubangiji, bari su roƙi Ubangiji Maɗaukaki ya sa kada a kwashe kayayyakin da suka ragu a gidan Ubangiji da kuma a cikin fadar sarkin Yahuda da kuma cikin Urushalima a kai Babilon.
زیرا خداوندِ لشکرهای آسمان دربارۀ ستونهای جلوی معبد، حوض مفرغین که”دریاچه“نامیده می‌شود، گاری‌های آب و دیگر اسبابی که در این شهر برجای مانده‌اند، چنین می‌گوید 19
Gama ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa game da ginshiƙai, kwatarniya, da dakalai, da sauran kayayyaki da aka bar su a birnin nan,
یعنی دربارۀ آنچه نبوکدنصر پادشاه بابِل، وقتی که یِهویاکین پسر یِهویاقیم پادشاه یهودا و تمامی بزرگان یهودا و اورشلیم را از اورشلیم به بابِل به تبعید می‌بُرد، آنها را با خود نبُرد، 20
waɗanda Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kwashe sa’ad da ya kame Yekoniya ɗan Yehohiyakim sarkin Yahuda zuwa zaman bauta daga Urushalima zuwa Babilon tare da dukan manyan mutanen Yahuda da Urushalima,
آری، خداوند لشکرهای آسمان، خدای اسرائیل، دربارۀ اسبابی که هنوز در خانۀ خداوند و خانۀ پادشاه یهودا و اورشلیم برجای مانده‌اند، چنین می‌فرماید: ‏ 21
I, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila yana cewa game da abubuwan da aka bari a gidan Ubangiji da kuma a cikin fadar sarkin Yahuda da Urushalima,
تمام اینها هم به بابِل برده خواهند شد و در آنجا خواهند ماند تا روزی که من بر قومم نظر لطف بیندازم. در آن زمان اینها را از بابِل باز خواهم آورد.» 22
‘Za a kwashe su zuwa Babilon a can kuwa za su kasance sai ranar da na neme su,’ in ji Ubangiji. ‘Sa’an nan zan komo da su in maido da su wannan wuri.’”

< ارمیا 27 >