< ارمیا 22 >
خداوند فرمود که به قصر پادشاه یهودا بروم و به او که بر تخت پادشاهی داوود نشسته و به تمام درباریان و به اهالی اورشلیم، بگویم که خداوند چنین میفرماید: «عدل و انصاف را بجا آورید و داد مظلومان را از ظالمان بستانید؛ به غریبان، یتیمان و بیوهزنان ظلم نکنید و خون بیگناهان را نریزید. | 1 |
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Ka gangara zuwa fadan sarkin Yahuda ka yi shelar wannan saƙo a can ka ce,
‘Ka ji maganar Ubangiji, ya sarkin Yahuda, kai da kake zaune kan gadon sarautar Dawuda, kai, da fadawanka da mutanenka waɗanda suke shiga ta waɗannan ƙofofi.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, ka yi abin da yake gaskiya da kuma daidai. Ka kuɓutar da wannan da aka yi masa ƙwace daga hannun mai zaluntarsa. Kada ka yi abin da ba daidai ba ko ka cuci baƙo, maraya ko gwauruwa, kuma kada ka zub da jini marar laifi a wannan wuri.
اگر آنچه میگویم انجام دهید، اجازه خواهم داد که همواره پادشاهانی از نسل داوود بر تخت سلطنت تکیه بزنند و با درباریان و همهٔ قوم در سعادت و آسایش، روزگار بگذرانند. | 4 |
Gama in ka lura da bin waɗannan umarnai, to, sarakunan da suke zaune a gadon sarautar Dawuda za su shiga ta ƙofofin wannan fada, suna hawan kekunan yaƙi da dawakai, fadawansu da mutanensu suna musu rakiya.
ولی اگر این حکم را اطاعت نکنید، به ذات خود قسم که این قصر به ویرانه تبدیل خواهد شد.» | 5 |
Amma in ba ku kiyaye waɗannan umarnai ba, in ji Ubangiji, na rantse da kaina cewa wannan fada za tă zama kufai.’”
زیرا خداوند دربارۀ قصر پادشاه یهودا چنین میفرماید: «اگرچه تو در نظرم مثل سرزمین حاصلخیز جلعاد و مانند کوههای سرسبز لبنان زیبا میباشی، اما تو را ویران و متروک خواهم ساخت تا کسی در تو زندگی نکند؛ | 6 |
Gama ga abin da Ubangiji yana cewa game da wannan fadar sarkin Yahuda, “Ko da yake kina kamar Gileyad a gare ni, kamar ƙwanƙolin Lebanon, tabbatacce zan maishe ki hamada, kamar garuruwan da ba mazauna.
افرادی ویرانگر را همراه با تبرهایشان خواهم فرستاد تا تمام ستونها و تیرهای چوبی تو را که از بهترین سروهای آزاد تهیه شدهاند، قطع کنند و در آتش بسوزانند. | 7 |
Zan aika da mai hallakarwa a kanki, kowane mutum da makamansa, za su kuma yayyanka gumaguman al’ul na ki masu kyau su jefa su cikin wuta.
آنگاه مردم سرزمینهای دیگر وقتی از کنار خرابههای این شهر عبور کنند، از یکدیگر خواهند پرسید:”چرا خداوند با این شهر بزرگ چنین کرد؟“ | 8 |
“Mutane daga al’ummai da yawa za su ratsa cikin wannan birni su kuma tambayi juna suna cewa, ‘Me ya sa Ubangiji ya yi haka da wannan babban birni?’
در پاسخ خواهند شنید:”چون اهالی اینجا خداوند، خدای خود را فراموش کردند و عهد و پیمانی را که او با ایشان بسته بود، شکستند و بتپرست شدند.“» | 9 |
Amsar kuwa za tă zama, ‘Domin sun keta alkawarin Ubangiji Allahnsu, suka yi sujada suka kuma bauta wa waɗansu alloli.’”
ای اهالی یهودا، برای یوشیای پادشاه که در جنگ کشته شده، گریه نکنید، بلکه برای پسرش یهوآحاز ماتم بگیرید که به اسیری برده خواهد شد؛ چون او در سرزمینی بیگانه خواهد مرد و دیگر وطنش را نخواهد دید. | 10 |
Kada ku yi kuka domin sarkin da ya mutu ko ku yi makoki saboda rashinsa; a maimako, ku yi kuka mai zafi saboda wanda aka kai zaman bauta, domin ba zai ƙara dawowa ba ko ya ƙara ganin ƙasarsa ta haihuwa.
زیرا خداوند دربارۀ یهوآحاز، پسر یوشیا پادشاه یهودا، که به جای پدرش پادشاه شد و به اسارت رفت، چنین میفرماید: «او دیگر به اینجا برنخواهد گشت. | 11 |
Gama ga abin da Ubangiji yana cewa game da Shallum ɗan Yosiya, wanda ya gāji mahaifinsa a matsayin sarkin Yahuda amma bai bar wurin nan ba, “Ba zai ƙara dawowa ba.
او در سرزمینی دوردست خواهد مرد و دیگر هرگز وطنش را نخواهد دید.» | 12 |
Zai mutu a inda suka kai shi zaman bauta; ba zai ƙara ganin wannan ƙasa ba.”
خداوند میفرماید: «وای بر تو ای یهویاقیم پادشاه، که قصر باشکوهت را با بهرهکشی از مردم میسازی؛ از در و دیوار قصرت ظلم و بیعدالتی میبارد، چون مزد کارگران را نمیپردازی. | 13 |
“Kaiton wanda ya gina gidansa ta hanyar rashin adalci, ɗakunansa na sama kuma ta hanyar rashin gaskiya, yana sa mutanen ƙasarsa suna aiki a banza ba ya biyansu wahalarsu.
میگویی:”قصر باشکوهی میسازم که اتاقهای بزرگ و پنجرههای زیادی داشته باشد؛ سقف آن را با چوب سرو آزاد میپوشانم و بر آن رنگ قرمز میزنم.“ | 14 |
Yana cewa, ‘Zan gina wa kaina babban fada da manyan ɗakuna.’ Ta haka sai ya yi musu manyan tagogi ya manne musu al’ul ya yi musu ado kuma da ruwan ja.
آیا فکر میکنی با ساختن کاخهای پرشکوه، سلطنتت پایدار میماند؟ چرا سلطنت پدرت یوشیا آنقدر دوام یافت؟ چون او عادل و با انصاف بود. به همین علّت هم در همهٔ کارهایش کامیاب میشد. | 15 |
“Wannan zai mai da kai sarki ne in kana da al’ul a kai a kai? Mahaifinka bai kasance da abinci da abin sha ba? Ya yi abin da yake gaskiya da kuma daidai saboda haka kome ya kasance da lafiya da shi.
او از فقیران و نیازمندان دستگیری میکرد، بنابراین همیشه موفق بود. این است معنی شناخت من! | 16 |
Ya kāre muradin matalauta da mabukata, ta haka kome ya tafi masa daidai. Ba abin da ake nufi da ba san ni ke nan ba?” In ji Ubangiji.
ولی تو فقط به دنبال ارضای حرص و آز خود هستی؛ خون بیگناهان را میریزی و بر قوم خود با ظلم و ستم حکومت میکنی. | 17 |
“Amma idanunka da zuciyarka sun kahu kawai a kan ƙazamar riba, da a kan zub da jinin marar laifi da kuma a kan danniya da zalunci.”
«بنابراین ای یهویاقیم پادشاه، پسر یوشیا، پس از مرگت هیچکس حتی خانوادهات برایت ماتم نخواهند کرد؛ قومت نیز به مرگ تو اهمیتی نخواهند داد؛ | 18 |
Saboda haka ga abin da Ubangiji yana cewa game da Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda, “Ba za su yi kuka dominsa ba, ‘Kaito, ɗan’uwana! Kaito,’yar’uwata!’ Ba za su yi kuka dominsa ba, ‘Kaito, maigidana! Kaito, darajarsa!’
جنازهٔ تو را از اورشلیم کشانکشان بیرون برده، مانند لاشهٔ الاغ به گوشهای خواهند افکند!» | 19 |
Za a binne shi kamar jaki za a ja shi a ƙasa a jefar a bayan ƙofofin Urushalima.”
ای مردم اورشلیم به لبنان بروید و در آنجا گریه کنید؛ در باشان فریاد برآورید؛ بر کوههای موآب ناله سر دهید، چون همهٔ متحدان شما نابود شدهاند و هیچکس برای کمک به شما باقی نمانده است. | 20 |
“Ka haura zuwa Lebanon ka yi kuka, bari a ji muryarka a Bashan, yi kuka daga Abarim, gama an murƙushe dukan abokanka.
زمانی که در سعادت و خوشبختی به سر میبردید، خدا با شما سخن گفت، ولی گوش فرا ندادید؛ شما هرگز نخواستید او را اطاعت نمایید؛ عادت شما همیشه همین بوده است! | 21 |
Na ja maka kunne sa’ad da kake zama lafiya, amma sai ka ce, ‘Ba zan saurara ba!’ Wannan halinka ne tun kana matashi; ba ka yi mini biyayya ba.
حال وزش باد خشم خدا تمام رهبرانتان را نابود خواهد ساخت؛ همپیمانانتان نیز به اسارت خواهند رفت؛ و سرانجام به سبب شرارتهایتان، شرمسار و سرافکنده خواهید گشت. | 22 |
Iska za tă koro dukan makiyayanka abokanka kuma za su tafi zaman bauta. Sa’an nan za ka sha kunya a kuma walaƙanta ka saboda dukan muguntarka.
ای کسانی که در کاخهای مزین به چوب سرو لبنان زندگی میکنید، بهزودی دردی جانکاه همچون درد زایمان، شما را فرا خواهد گرفت؛ آنگاه همه برای شما دلسوزی خواهند کرد. | 23 |
Kai da kake zama a ‘Lebanon,’ kai da kake sheƙa a gine-ginen al’ul za ka yi nishi sa’ad da zafi ya auka maka, zafi kamar na mace mai naƙuda!
خداوند به یهویاکین، پسر یهویاقیم، پادشاه یهودا چنین میفرماید: «تو حتی اگر انگشتر خاتم بر دست راستم بودی، تو را از انگشتم بیرون میآوردم و به دست کسانی میدادم که به خونت تشنهاند و تو از ایشان وحشت داری، یعنی به دست نِبوکَدنِصَّر، پادشاه بابِل و سپاهیان او! | 24 |
“Muddin ina raye,” in ji Ubangiji, “ko kai, Yehohiyacin ɗan Yehohiyakim sarkin Yahuda, ka zama zoben hatimin dama a hannuna na dama, zan kwaɓe ka.
Zan ba da kai ga waɗanda suke neman ranka, waɗanda kake tsoro, ga Nebukadnezzar sarkin Babilon da kuma ga Babiloniyawa.
تو و مادرت را به سرزمینی بیگانه خواهم افکند تا در همان جا بمیرید. | 26 |
Zan jefar da kai da mahaifiyar da ta haife ka zuwa wata ƙasa, inda babu ɗayanku da aka haifa a wurin, a can kuma za ka mutu.
شما هرگز به این سرزمین که آرزوی دیدنش را خواهید داشت، باز نخواهید گشت.» | 27 |
Ba za ka ƙara dawo ƙasar da kake marmarin dawowa ba.”
خداوندا، آیا این مرد یعنی یهویاکین، مانند ظرف شکستهای شده که کسی به آن نیازی ندارد؟ آیا به همین دلیل است که خود و فرزندانش به سرزمینی بیگانه به اسارت میروند؟ | 28 |
Wannan mutum Yehohiyacin ne da aka rena, fasasshen tukunya, abin da babu wanda yake so? Me ya sa za a jefar da shi da’ya’yansa a jefar da su a ƙasar da ba su sani ba?
ای زمین، ای زمین، ای زمین! کلام خداوند را بشنو. | 29 |
Ya ke ƙasa, ƙasa, ƙasa, ki ji maganar Ubangiji!
خداوند میفرماید: «نام این مرد (یعنی یهویاکین) را جزو افراد بیاولاد بنویس، جزو کسانی که هرگز کامیاب نخواهند شد؛ چون هیچیک از فرزندان او بر تخت سلطنت داوود تکیه نخواهد زد و بر یهودا فرمانروایی نخواهد کرد!» | 30 |
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Ka rabu da wannan mutum sai ka ce marar’ya’ya, mutumin da ba zai yi nasara a rayuwarsa ba, gama babu zuriyarsa da za tă yi nasara babu wani da zai zauna a kursiyin Dawuda ko ya ƙara yin mulkin Yahuda.”