< اشعیا 65 >
خداوند میفرماید: «به آنانی که مرا نمیجستند، خود را آشکار ساختم؛ و مردمانی که در جستجوی من نبودند، مرا یافتند. | 1 |
“Na bayyana kaina ga waɗanda ba su tambaye ni ba; ina samuwa ga waɗanda ba su neme ni ba. Ga al’ummar da ba tă kira bisa sunana ba, Na ce, ‘Ga ni, ga ni.’
تمام روز دستهایم را به سوی قومی سرکش دراز کردم. اما آنها به راههای گناهآلود و طریقهای کج خود میروند. | 2 |
Dukan yini ina miƙa hannuwana ga mutane masu tayarwa, waɗanda suna tafiya a hanyoyin da ba su da kyau, suna bin tunaninsu,
آنها دائم مرا خشمگین میسازند. در مذبحهای باغهایشان به بتهای خویش قربانی تقدیم میکنند و برای آنها بخور میسوزانند. | 3 |
mutanen da suna cin gaba da tsokanata a fuskata, suna miƙa hadayu a gonaki suna ƙone turare a bagadan tubali;
شبها به قبرستانهای داخل غارها میروند تا ارواح مردگان را پرستش کنند. گوشت خوک و خوراکهای حرام دیگر میخورند، | 4 |
suna zama a kaburbura su kwana suna yin asirtattun ayyuka; suna cin naman aladu, tukwanensu kuma sun cika da nama marar tsabta;
ولی به دیگران میگویند: به ما نزدیک نشوید، ما را نجس نکنید، ما از شما مقدّستر هستیم.» این مردم مرا از خود سخت بیزار کردهاند و به آتش خشم من دامن زدهاند. | 5 |
suna cewa, ‘Ku tsaya a can; kada ku yi kusa da ni, gama na fi ku tsarki!’ Irin mutanen nan hayaƙi ne a hancina, wuta kuma da take cin gaba da ci dukan yini.
«حکم محکومیت این قوم در حضور من نوشته شده است. من دیگر تصمیم خود را گرفتهام و ساکت نخواهم نشست و آنان را به سزای اعمالشان خواهم رساند. | 6 |
“Ga shi, yana nan a rubuce a gabana cewa ba zan ƙyale ba, zan yi cikakken ramuwa; zan yi ramuwa a cinyoyinsu
آنان را برای گناهانی که خود و اجدادشان مرتکب شدهاند مجازات خواهم کرد. آنان بر روی کوهها برای بتها بخور سوزاندهاند و به من اهانت کردهاند. بنابراین، آنان را به سزای اعمالشان خواهم رساند.» | 7 |
saboda zunubanku da kuma zunuban kakanninku,” in ji Ubangiji. “Gama sun ƙone turare a kan duwatsu suka kuma ƙazantar da ni a kan tuddai, zan yi musu awo in zuba a cinyoyinsu cikakken ramuwa saboda ayyukansu na dā.”
خداوند میفرماید: «هیچکس انگور خوب را از بین نمیبرد، بلکه از آن شراب تهیه میکند. من هم تمام قوم خود را از بین نخواهم برد، بلکه کسانی را که مرا خدمت میکنند، حفظ خواهم کرد. | 8 |
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Kamar sa’ad da ruwan’ya’yan itace yana samuwa a cikin tarin’ya’yan inabi mutane kuma su ce, ‘Kada a lalace shi, har yanzu akwai abu mai kyau a ciki,’ haka nan zan yi a madadin bayina; ba zan hallaka su duka ba.
اسرائیلیهایی را که از قبیلهٔ یهودا هستند برکت خواهم داد و نسل آنان سرزمین کوهستانی مرا تصرف خواهند کرد. قوم برگزیدهٔ من که مرا خدمت میکنند در این سرزمین زندگی خواهند کرد. | 9 |
Zan fitar da zuriyar Yaƙub, daga Yahuda kuma waɗanda za su mallaki duwatsuna; zaɓaɓɓun mutanena za su gāje su, a can kuma bayina za su zauna.
آنان مرا خواهند پرستید و بار دیگر گلههای خود را در دشتهای شارون و درهٔ عاکور خواهند چرانید.» | 10 |
Sharon zai zama wurin kiwo don shanu, Kwarin Akor kuma wurin hutun garkuna, domin mutanena da suke nemana.
اما خداوند به بقیهٔ قوم خود که او را ترک کردهاند چنین میگوید: «شما عبادتگاه مرا به دست فراموشی سپردهاید و خدایان”بخت“و”سرنوشت“را میپرستید. | 11 |
“Amma game da ku waɗanda kuka yashe Ubangiji kuka manta da dutsena mai tsarki kuwa, ku da kuka shimfiɗa tebur don sa’a kuka kuma cika darunan ruwan inabin da aka dama don Ƙaddara,
پس بدانید که تیره بخت شده، به سرنوشت شومی دچار خواهید شد و از بین خواهید رفت! هنگامی که شما را صدا کردم جواب ندادید، و وقتی سخن گفتم گوش ندادید؛ بلکه آنچه را که در نظرم ناپسند بود انجام دادید.» | 12 |
zan ƙaddara ku ga kaifin takobi, dukanku kuma za ku sunkuya wa mai yanka; gama na yi kira amma ba ku amsa ba, na yi magana amma ba ku saurara ba. Kuka aikata mugunta a gabana kuka kuma zaɓi abin da ba na jin daɗi.”
بنابراین خداوند لشکرهای آسمان میفرماید: «به شما میگویم که خدمتگزاران من سیر خواهند شد، ولی شما گرسنه خواهید ماند؛ آنان آب خواهند نوشید، اما شما تشنه خواهید بود؛ آنان شادی خواهند کرد، ولی شما غمگین و شرمنده خواهید شد؛ | 13 |
Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “Bayin za su ci, amma ku za ku ji yunwa; bayina za su sha, amma ku za ku ji ƙishi; bayina za su yi farin ciki amma ku za ku sha kunya.
آنان از خوشحالی آواز خواهند خواند، اما شما از غم و ناراحتی فریاد خواهید زد. | 14 |
Bayina za su rera da farin cikin zukatansu, amma ku za ku yi kuka daga wahalar zuciya ku kuma yi kururuwa da karayar zuci.
نام شما در بین قوم من نامی ملعون خواهد بود. من که خداوند هستم شما را خواهم کشت و به خدمتگزاران راستین خود نامی جدید خواهم داد.» | 15 |
Za ku bar sunanku ga zaɓaɓɓuna yă zama abin la’antarwa; Ubangiji Mai Iko Duka zai kashe ku, amma ga bayina zai ba su wani suna.
خداوند میفرماید: «روزی خواهد آمد که هر کس بخواهد برکتی بطلبد یا سوگندی یاد کند، تنها نام خدای حق را بر زبان خواهد راند. سختیهای گذشته به کلی فراموش شده، از بین خواهد رفت، | 16 |
Duk wanda zai roƙi albarka a cikin ƙasar zai yi haka da gaskiyar Allah; wanda zai yi rantsuwa a cikin ƙasar zai rantse da gaskiyar Allah. Gama za a manta da wahalolin baya a kuma ɓoye su daga idanuna.
زیرا من زمین جدیدی میسازم. هر چه در گذشته بوده کاملاً فراموش شده، دیگر به یاد آورده نخواهد شد. | 17 |
“Ga shi, na halicci sabuwar sama da kuma sabuwar duniya. Abubuwa na dā za a manta da su, ba kuwa za a ƙara tuna da su ba.
ای قوم من، از این آفرینش جدید، تا ابد شاد و مسرور باشید، زیرا اورشلیم را نیز از نو میآفرینم تا شهر شادی و سرور شما باشد. | 18 |
Amma ku yi murna ku kuma yi farin ciki har abada a abin da na halitta, gama zan halicci Urushalima ta zama abin murna mutanenta kuwa abin farin ciki.
من خود نیز برای وجود اورشلیم و ساکنانش شادی خواهم کرد. در آنجا دیگر صدای گریه و زاری شنیده نخواهد شد. | 19 |
Zan yi farin ciki a kan Urushalima in kuma yi murna saboda mutanena; a can ba za a ƙara jin karar makoki da na kuka ba.
«نوزادان دیگر در سن کم نخواهند مرد و صد سالگان جوان محسوب خواهند شد. تنها کسانی پیش از وقت خواهند مرد که گناه میکنند و زیر لعنت هستند. | 20 |
“A cikinta ba za a ƙara jin jariri ya rayu na’yan kwanaki kawai ba, ko kuwa wani tsohon da bai cika kwanakinsa ba; duk wanda ya mutu yana da shekaru ɗari za a ce ya mutu a kurciya ne kawai; duk wanda bai kai ɗari ba za a ɗauka la’antacce ne.
در آن روزها، هر که خانهای بسازد خود در آن ساکن خواهد شد و هر که باغ انگوری غرس کند خود از میوهٔ آن خواهد خورد، زیرا دیگر خانهها و باغهای انگور قوم من به دست دشمن نخواهند افتاد. ایشان مانند درختان، عمر طولانی خواهند کرد و از دسترنج خود بهرهمند خواهند شد و لذت خواهند برد. | 21 |
Za su gina gidaje su kuma zauna a cikinsu; za su yi shuki a gonakin inabi su kuma ci’ya’yansu.
Ba za su ƙara gina gidaje waɗansu kuma su zauna a cikinsu ba, ko su yi shuki waɗansu kuma su ci ba. Gama kamar yadda kwanakin itace suke, haka kwanakin mutanena za su kasance; zaɓaɓɓuna za su daɗe suna jin daɗin ayyukan hannuwansu.
دیگر زحمتهایشان بر باد نخواهد رفت و فرزندانشان رنگ مصیبت را نخواهند دید، زیرا هم آنان را و هم فرزندانشان را برکت خواهم داد. | 23 |
Ba za su yi wahala a banza ba ko su haifi’ya’yan da aka ƙaddara da rashin sa’a; gama za su zama mutanen da Ubangiji ya yi wa albarka, su da zuriyarsu tare da su.
حتی پیش از آنکه مرا بخوانند به آنان جواب خواهم داد، و پیش از اینکه دعایشان را تمام کنند آن را اجابت خواهم کرد. | 24 |
Kafin su yi kira zan amsa; yayinda suke cikin magana zan ji.
گرگ و بره با هم خواهند چرید، شیر مانند گاو کاه خواهد خورد، اما خوراک مار خاک خواهد بود. در کوه مقدّس من هیچ چیز و هیچکس صدمه نخواهد دید و نابود نخواهد شد.» | 25 |
Kyarketai da’yan raguna za su ci abinci tare, zaki kuma zai ci buɗu kamar yadda shanu suke yi, amma ƙura ce za tă zama abincin maciji. Ba za su ƙara cuci ko su yi ɓarna a kan dukan dutsena mai tsarki ba,” in ji Ubangiji.