< اشعیا 41 >
خداوند میفرماید: «ای سرزمینهای دور دست، ساکت باشید و به من گوش دهید! قویترین دلایل خود را ارائه دهید. نزدیک بیایید و سخن بگویید. دادگاه آمادهٔ شنیدن سخنان شماست. | 1 |
“Ku yi shiru a gabana, ku tsibirai! Bari al’ummai su sabunta ƙarfinsu! Bari su zo gaba su yi magana; bari mu sadu a wurin shari’a.
«چه کسی این مرد را از مشرق آورده است که هر جا قدم میگذارد آنجا را فتح میکند؟ چه کسی او را بر قومها و پادشاهان پیروز گردانیده است؟ شمشیر او سپاهیان آنان را مثل غبار به زمین میاندازد و کمانش آنان را چون کاه پراکنده میکند. | 2 |
“Wa ya zuga wannan daga gabas, yana kiransa cikin adalci ga yin hidima? Ya miƙa masa al’ummai ya kuma yi nasara da sarakuna a gabansa. Ya mai da su ƙura da takobinsa, zuwa inda iska ke hurawa ta wurin bugun da ya yi musu.
آنان را تا جاهای دور که قبل از آن پایش به آنجا نرسیده بود تعقیب میکند و به سلامت پیش میرود. | 3 |
Ya fafare su ya kuma yi tafiyarsa lafiya ƙalau, a hanyar da ƙafafunsa ba su taɓa bi ba.
چه کسی این کارها را کرده است؟ کیست که سیر تاریخ را تعیین نموده است؟ مگر نه من، که یهوه خداوند ازلی و ابدی هستم؟ | 4 |
Wane ne ya taɓa yin haka ya kuma sa ya faru, yana kira ga tsararraki daga farko? Ni, Ubangiji ina can tun farkonsu ni kuma ina can har ƙarshe, Ni ne shi.”
«مردم سرزمینهای دور دست وقتی کارهای مرا دیدند از ترس لرزیدند. اینک آنها دور هم جمع شدهاند | 5 |
Tsibirai sun gan shi suka kuma ji tsoro; iyakokin duniya sun yi rawar jiki. Suka kusato suka kuma zo gaba;
و یکدیگر را کمک و تشویق میکنند | 6 |
kowa na taimakon wani yana ce wa ɗan’uwansa, “Ka ƙarfafa!”
تا بُتی بسازند. نجار و زرگر و آهنگر به یاری هم میشتابند، قسمتهای مختلف بت را به هم وصل میکنند و با میخ آن را به دیوار میکوبند تا نیفتد! | 7 |
Masassaƙi yakan ƙarfafa maƙerin zinariya, kuma shi mai gyara da guduma ya yi sumul yakan ƙarfafa mai harhaɗawa. Ya ce game da haɗin, “Ya yi kyau.” Yakan buga ƙusoshi su riƙe gunkin don kada yă fāɗi.
«اما ای اسرائیل، ای بندهٔ من، تو قوم برگزیدهٔ من هستی. تو از خاندان دوست من ابراهیم هستی. | 8 |
“Amma kai, ya Isra’ila, bawana, Yaƙub, wanda na zaɓa, zuriyar Ibrahim abokina,
من تو را از اقصای جهان فرا خواندم و گفتم که تو بندهٔ من هستی. من تو را برگزیدهام و ترکت نخواهم کرد. | 9 |
na ɗauke ka daga iyakar duniya, daga kusurwoyi masu nesa na kira ka. Na ce, ‘Kai bawana ne’; na zaɓe ka ban kuwa ƙi ka ba.
نترس، چون من با تو هستم؛ نگران نشو، زیرا من خدای تو هستم. من تو را تقویت خواهم کرد و یاری خواهم داد و تو را حمایت کرده، نجات خواهم بخشید. | 10 |
Saboda haka kada ka ji tsoro, gama ina tare da kai; kada ka karai, gama ni ne Allahnka. Zan ƙarfafa ka in kuma taimake ka; zan riƙe ka da hannun damana mai adalci.
«دشمنانت که بر تو خشمگین هستند رسوا خواهند شد و کسانی که با تو مخالفت میکنند هلاک خواهند گردید. | 11 |
“Duk wanda ya yi fushi da kai tabbatacce zai sha kunya da ƙasƙanci; waɗanda suka yi hamayya da kai za su zama kamar ba kome ba su kuma hallaka.
همهٔ آنان از بین خواهند رفت و اثری از آنان باقی نخواهد ماند. | 12 |
Ko ka nemi abokan gābanka, ba za ka same su ba. Waɗanda suke yaƙi da kai za su zama kamar ba kome ba.
من که یهوه، خدای تو هستم دست راستت را گرفتهام و میگویم نترس، زیرا تو را یاری خواهم داد.» | 13 |
Gama ni ne Ubangiji Allahnka, wanda ya riƙe ka da hannun damana ya kuma ce maka, Kada ka ji tsoro; zan taimake ka.
خداوند میگوید: «ای اسرائیل، هر چند کوچک و ضعیف هستی، ولی نترس، زیرا تو را یاری خواهم داد. من، خدای مقدّس اسرائیل، خداوند و نجاتدهندۀ تو هستم. | 14 |
Kada ka ji tsoro, ya Yaƙub marar ƙarfi, ya ƙaramin Isra’ila, gama ni kaina zan taimake ka,” in ji Ubangiji, Mai Fansarka, Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
تو مانند خرمنکوب تازه با دندانههای تیز خواهی بود و همهٔ دشمنانت را در هم کوبیده، خرد خواهی کرد و آنها را مانند کاه جمع کرده، کوهی از آنها خواهی ساخت. | 15 |
“Duba, zan sa ka cikin abin sussuka, saboda kuma mai kaifi mai haƙora da yawa. Za ka yi sussukar duwatsu ka ragargaza su, ka kuma farfashe tuddai su zama kamar yayi.
آنها را به هوا خواهی افشاند و باد همه را خواهد برد و گردباد آنها را پراکنده خواهد ساخت. آنگاه من که خداوند، خدای مقدّس اسرائیل هستم مایهٔ شادمانی تو خواهم بود و تو به من افتخار خواهی کرد. | 16 |
Za ka tankaɗe su, iska kuma ta kwashe su, guguwa kuma za tă warwatsa su. Amma za ka yi farin ciki a cikin Ubangiji ka kuma ɗaukaka a cikin Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
«وقتی فقرا و نیازمندان دنبال آب بگردند و پیدا نکنند و زبانشان از تشنگی خشک شود، من به دعای ایشان جواب خواهم داد. من که یهوه، خدای اسرائیل هستم هرگز آنان را ترک نخواهم کرد. | 17 |
“Matalauta da mabukata suna neman ruwa, amma babu kome; harsunansu sun bushe saboda ƙishi. Amma Ni Ubangiji zan amsa musu; Ni, Allah na Isra’ila, ba zan yashe su ba.
بر تپههای خشک برای ایشان رودخانه جاری میکنم و در میان درهها، به آنان چشمههای آب میدهم. بیابان را به برکهٔ آب و زمین خشک را به چشمه مبدل میسازم. | 18 |
Zan sa koguna su malalo a ƙeƙasassun tuddai, maɓulɓulan ruwa kuma a kwaruruka. Zan mai da hamada tafkunan ruwa, busasshiyar ƙasa kuma ta zama maɓulɓulan ruwa.
کاری میکنم که در زمین بایر، درخت سرو آزاد و آس و زیتون و شمشاد و صنوبر و کاج بروید. | 19 |
Zan sa a hamada ta tsiro da al’ul da itacen ƙirya, da itacen ci-zaƙi, da zaitun. Zan sa itace mai girma a ƙasashe masu sanyi ya tsiro a ƙeƙasasshiyar ƙasa, tare da fir da kuma saifires,
هر کس این را ببیند و در آن تفکر کند خواهد فهمید که من خداوند، خدای مقدّس اسرائیل این کار را کردهام.» | 20 |
don mutane su gani su kuma sani, su lura su kuma fahimci, cewa hannun Ubangiji ne ya aikata haka, cewa Mai Tsarkin nan na Isra’ila ya sa abin ya faru.
خداوند که پادشاه اسرائیل است چنین میگوید: «بگذارید خدایان قومهای دیگر بیایند و قویترین دلایل خود را ارائه دهند! | 21 |
“Ka gabatar da damuwarka,” in ji Ubangiji. “Ka kawo gardandaminka,” in ji Sarki na Yaƙub.
بگذارید آنچه را در گذشته اتفاق افتاده برای ما شرح دهند. بگذارید از آینده به ما خبر دهند و پیشگویی کنند تا بدانیم چه پیش خواهد آمد. | 22 |
“Ka shigar da gumakanka don su faɗa mana abin da zai faru. Faɗa mana abubuwan da suka riga suka faru, domin mu lura da su mu kuma san abin da zai faru a ƙarshe. Ko kuwa ku furta mana abubuwan da za su faru,
بله، اگر آنها براستی خدا هستند بگذارید بگویند که چه اتفاقاتی بعد از این خواهد افتاد. بگذارید معجزهای بکنند که از دیدنش حیران شویم. | 23 |
faɗa mana abin da nan gaba ta ƙunsa, don mu san cewa ku alloli ne. Ku yi wani abu, mai kyau ko mummuna, don mu ji tsoro da fargaba.
اما بدانید آنها هیچ هستند و کاری از دستشان برنمیآید، و هر که آنها را انتخاب کند خود را آلوده میسازد. | 24 |
Amma ku ba kome ba ne kuma ayyukanku banza da wofi ne; duk wanda ya zaɓe ku abin ƙyama ne.
«اما من مردی را از شرق برگزیدهام و او را از شمال به جنگ قومها خواهم فرستاد. او نام مرا خواهد خواند و من او را بر پادشاهان مسلط خواهم ساخت. مثل کوزهگری که گل را لگدمال میکند، او نیز آنها را پایمال خواهد کرد. | 25 |
“Na zuga wani daga arewa, ya kuwa zo, wani daga inda rana ke fitowa wanda yake kira bisa sunana. Yana takawa a kan masu mulki kamar da taɓarya, sai ka ce maginin tukwane yana taka laka.
آیا کسی تا به حال این را پیشگویی کرده است؟ آیا کسی به شما خبر داده که چنین واقعهای رخ خواهد داد تا بگوییم که او درست پیشگویی میکند؟ | 26 |
Wa ya faɗi wannan tun daga farko, don mu sani, ko kafin ya faru, don mu ce, ‘Ya faɗi daidai’? Ba wanda ya faɗa wannan, ba wanda ya riga faɗe shi, ba wanda ya ji wata magana daga gare ku.
من اولین کسی بودم که به اورشلیم مژده داده، گفتم: ای اورشلیم، قوم تو به وطن باز خواهند گشت. | 27 |
Ni ne na farkon da ya ce wa Sihiyona, ‘Duba, ga su nan!’ Na ba wa Urushalima saƙon labari mai daɗi.
هیچیک از بتها چیزی برای گفتن نداشتند. وقتی از آنها سؤال کردم جوابی نشنیدم. | 28 |
Na duba amma ba kowa ba wani a cikinsu da zai ba da shawara, ba wani da zai ba da amsa sa’ad da na tambaye su.
تمام این خدایان اجسام بیجان هستند و هیچ کاری از دستشان برنمیآید.» | 29 |
Duba, dukansu masu ƙarya ne! Ayyukansu ba su da riba; siffofinsu iska ne kawai da ruɗami.