< اشعیا 29 >

وای بر اَریئیل، شهر داوود! هر سال قربانیهای زیادتری به خدا تقدیم می‌کنی، 1
Kaitonki, Ariyel, Ariyel birnin da Dawuda ya zauna! Ƙara shekara ga shekara a kuma bar shagulgulanki su yi ta kewayewa.
ولی خدا تو را سخت مجازات خواهد کرد و تو را که به اَریئیل معروف هستی به مذبحی پوشیده از خون تبدیل خواهد کرد. 2
Duk da haka zan yi wa Ariyel kwanto za tă kuma yi kuka da makoki, za tă zama mini kamar bagaden jini.
او از هر طرف تو را محاصره کرده، بر تو یورش خواهد برد. 3
Zan kafa sansani kewaye da ke duka; zan kewaye ki da hasumiyoyi in tasar miki da ayyukan kwantona na yaƙi.
تو سقوط خواهی کرد و ناله‌ات مانند صدای ارواح مردگان، از زیر خاک به زحمت شنیده خواهد شد. 4
Za a ƙasƙantar da ke, za ki ƙi yin magana daga ƙasa; maganarki za tă yi ƙasa-ƙasa daga ƙura. Muryarki za tă zama kamar fatalwa daga ƙasa; daga ƙura maganarki zai fito ƙasa-ƙasa.
اما دشمنان تو نیز خرد خواهند شد و کسانی که بر تو ظلم می‌کردند همچون کاه در برابر باد، رانده و پراکنده خواهند شد. در یک چشم به هم زدن خداوند لشکرهای آسمان با رعد و زلزله و صدای مهیب، با گردباد و طوفان و شعلهٔ آتش به کمک تو خواهد شتافت 5
Amma abokan gābanki masu yawa za su zama kamar ƙura mai laushi, sojojinsu masu firgitarwa za su yi ta tashi kamar yayin da iska ta hura. Farat ɗaya, cikin ɗan lokaci,
6
Ubangiji Maɗaukaki zai zo da tsawa da rawar ƙasa da ƙara mai girma, da hadarin iska da guguwa da harshe na wuta mai ci.
و تمام سپاهیان دشمن را که تو را محاصره کرده و مورد یورش خود قرار داده‌اند و با تو می‌جنگند مثل خواب و رؤیای شبانه محو و نابود خواهد کرد. 7
Sa’an nan sojojin dukan al’umman da suka yi yaƙi da Ariyel, da suka fāɗa mata da kagararta suka kuma yi mata kwanto, za su zama kamar yadda yake da mafarki, wahayi da dare,
ای اورشلیم، آنانی که با تو جنگ می‌کنند مانند شخص گرسنه‌ای خواهند بود که خواب می‌بیند که خوراک می‌خورد، اما وقتی بیدار می‌شود هنوز گرسنه است، و یا شخص تشنه‌ای که در خواب می‌بیند که آب می‌نوشد، اما وقتی بیدار می‌شود عطش او همچنان باقی است. 8
kamar sa’ad da mai yunwa yana mafarki cewa yana cin abinci, amma sai ya farka, yunwan tana nan; kamar sa’ad da mai ƙishirwa yana mafarki cewa yana shan ruwa, amma sai ya farka yana suma, da ƙishinsa. Haka zai zama da sojoji na dukan al’ummai da suka yi yaƙi da Dutsen Sihiyona.
ای شکاکان، در حیرت و کوری خود باقی بمانید! شما مست هستید اما نه از میگساری، سرگیجه گرفته‌اید اما نه از شرابخواری! 9
Ku firgita ku kuma yi mamaki, ku makance kanku ku kuma zama a makance; ku bugu, amma ba da ruwan inabi ba, ku yi tangaɗi, amma ba daga barasa ba.
خداوند خواب سنگینی به شما داده است. او چشمان انبیا و رؤیابینندگان شما را بسته است، 10
Ubangiji ya kawo muku barci mai nauyi, Ya rufe idanunku (annabawa); ya rufe kawunanku (masu duba).
آن گونه که رؤیاها و الهامهایی را که داده می‌شود نمی‌توانند ببینند. این رؤیاها برای ایشان مانند طوماری است مهر و موم شده که اگر آن را به دست کسی که خواندن می‌داند بدهید، می‌گوید: «نمی‌توانم بخوانم چون مهر و موم شده است»، 11
Gare ku duk wannan wahayi ba kome ba ne sai dai maganganun da aka rufe a cikin littafi. In kuma kun ba da littafin ga wani wanda zai iya karanta, kuka kuma ce masa, “Karanta wannan, muna roƙonka,” zai amsa ya ce, “Ba zan iya ba; an rufe shi.”
و اگر به کسی بدهید که خواندن نمی‌داند او نیز می‌گوید: «نمی‌توانم بخوانم چون خواندن نمی‌دانم.» 12
Ko kuwa in kun ba da littafin ga wani wanda ba zai iya karantawa ba, kuka kuma ce, “Karanta wannan, muna roƙonka,” zai amsa ya ce, “Ban iya karatu ba.”
خداوند می‌فرماید: «این قوم می‌گویند قوم منند. آنها با زبان خود مرا تکریم می‌کنند، ولی دلشان از من دور است. پرستش ایشان توخالی و چیزی جز ساختۀ بشر نیست. 13
Ubangiji ya ce, “Waɗannan mutane sun zo kusa da ni da bakinsu suka kuma girmama ni da leɓunansu, amma zukatansu suna nesa daga gare ni. Sujadar da suke mini cike take da dokokin da mutane suka koyar.
پس با ضربات غیرمنتظرهٔ خود، این قوم را به حیرت خواهم انداخت. حکمت حکیمان ایشان نابود خواهد شد و فهم فهیمان ایشان از بین خواهد رفت.» 14
Saboda haka zan firgita waɗannan mutane sau ɗaya da abubuwan banmamaki a kan abubuwan banmamaki; hikimar masu hikima za tă lalace, azancin masu azanci zai ɓace.”
وای بر آنانی که کوشش می‌کنند نقشه‌های خود را از خداوند پنهان کنند. آنان نقشه‌های خود را در تاریکی به اجرا می‌گذارند و می‌گویند: «چه کسی می‌تواند ما را ببیند؟ چه کسی می‌تواند ما را بشناسد؟» 15
Kaiton waɗanda suke zuwa manyan zurfafa don su ɓoye shirye-shiryensu daga Ubangiji, waɗanda suke aikinsu cikin duhu su yi tunani, “Wa yake ganinmu? Wa zai sani?”
آنان در اشتباه هستند و فرقی بین کوزه و کوزه‌گر قائل نیستند. آیا مصنوع به صانع خود می‌گوید: «تو مرا نساخته‌ای؟» و یا به او می‌گوید: «تو نمی‌دانی چه می‌کنی»؟ 16
Kuna birkitar abubuwa, sai ka ce an mayar da mai ginin tukwane ya zama yumɓu! Abin da aka yi zai ce wa wanda ya yi shi, “Ba shi ne ya yi ni ba”? Tukunya za tă iya ce wa mai ginin tukwane, “Ba ka san kome ba”?
پس از مدت کوتاهی لبنان دوباره به بوستان پرثمر و جنگل پر درخت تبدیل خواهد شد. 17
Cikin ɗan lokaci, za a mai da Lebanon gona mai taƙi kuma gona mai taƙi za tă zama kamar kurmi?
در آن روز، ناشنوایان کلمات کتابی را که خوانده شود خواهند شنید و نابینایان که در تاریکی زندگی کرده‌اند با چشمانشان خواهند دید. 18
A wannan rana kurame za su ji maganganun littafi, daga duruduru da duhu kuma idanun makafi za su gani.
بار دیگر فقیران و فروتنان وجد و شادی خود را در خداوند، خدای قدوس اسرائیل، باز خواهند یافت. 19
Masu tawali’u za su sāke yin farin ciki a cikin Ubangiji; mabukata za su yi farin ciki cikin Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
زیرا ستمگران و مسخره‌کنندگان از بین خواهند رفت و تمام کسانی که شرارت می‌کنند نابود خواهند شد. 20
Masu zalunci za su ƙare, masu ba’a za su ɓace, kuma dukan waɗanda suke da ido don mugunta za su hallaka,
کسانی که با شهادت دروغ بی‌گناه را مجرم می‌سازند، با نیرنگ رأی دادگاه را تغییر می‌دهند و با سخنان بی‌اساس باعث می‌شوند حق به حقدار نرسد، جان به در نخواهند برد. 21
waɗanda ta magana kawai sukan mai da mutum mai laifi, waɗanda suke kafa tarko wa mai ba da kāriya a ɗakin shari’a da shaidar ƙarya kuma su hana marar laifi samun shari’ar adalci.
بنابراین، خداوندی که ابراهیم را رهانید دربارهٔ اسرائیل چنین می‌گوید: «ای قوم من، از این به بعد دیگر سرافکنده نخواهید شد و رنگ چهره‌تان از ترس نخواهد پرید. 22
Saboda haka ga abin da Ubangiji wanda ya fanshi Ibrahim, ya ce wa gidan Yaƙub, “Ba za a ƙara kunyata Yaƙub ba; fuskokinsu kuma ba za su ƙara yanƙwanewa ba.
وقتی فرزندان خود را که من به شما می‌بخشم ببینید، آنگاه با ترس و احترام مرا که خدای قدوس اسرائیل هستم ستایش خواهید کرد. 23
Sa’ad da suka ga’ya’yansu a tsakiyarsu, aikin hannuwansu, za su kiyaye sunana da tsarki; za su san tsarkin Mai Tsarkin nan na Yaƙub, za su kuma ji tsoron Allah na Isra’ila.
اشخاص گمراه حقیقت را خواهند شناخت و افراد سرکش تعلیم پذیر خواهند شد.» 24
Su da suke marasa azanci a ruhu za su sami fahimtar; waɗanda suke gunaguni za su yarda da koyarwa.”

< اشعیا 29 >