< اشعیا 25 >

ای خداوند، تو را ستایش می‌کنم و نامت را گرامی می‌دارم، چون تو خدای من هستی. تو کارهای شگفت‌انگیز کرده‌ای و آنچه را که از قدیم اراده نموده‌ای در کمال درستی و امانت به انجام رسانیده‌ای. 1
Ya Ubangiji, kai ne Allahna; zan ɗaukaka ka in kuma yabi sunanka, gama cikin cikakken aminci ka yi abubuwa masu banmamaki, abubuwan da aka shirya tun da.
شهرها را با خاک یکسان کرده‌ای و قلعه‌های مستحکم را از بین برده‌ای. کاخهای دشمنان ما ویران شده‌اند و هرگز بنا نخواهند شد. 2
Ka mai da birnin tsibin tarkace, ka lalatar da gari mai katanga, birnin baƙi mai ƙarfi, ta ɓace; ba za a ƙara gina ta ba.
بنابراین، قویترین قومهای جهان تو را خواهند پرستید و ظالمترین قومها از تو خواهند ترسید. 3
Saboda haka mutane masu ƙarfi za su girmama ka; biranen mugayen al’ummai za su ji tsoronka.
ای خداوند، تو برای فقیران و بی‌کسان به هنگام سختی پناهگاه هستی، در برابر طوفان سر پناه، و در گرمای روز سایه. نفس ستمگران مانند سیلابی است که بر دیوار گلی یورش می‌برد 4
Kai ka zama mafakar matalauta, mafaka don mabukata cikin damuwa, wurin ɓuya daga hadari, inuwa kuma daga zafin rana. Gama numfashin mugaye yana kamar da hadari mai bugun bango
و همچون گرمایی است که زمین را می‌سوزاند. اما تو، ای خداوند، صدای دشمنان ما را خاموش کردی، و مانند ابری که گرمای روز را کاهش می‌دهد، سرود ستمگران را خاموش ساختی. 5
kuma kamar zafin hamada. Ka kwantar da hayaniyar baƙi; kamar yadda inuwar girgije kan rage zafin rana, haka ake kwantar da waƙar mugaye.
خداوند لشکرهای آسمان در اورشلیم، بر کوه صهیون، ضیافتی برای تمام قومهای جهان بر پا خواهد کرد و سفره‌ای رنگین با انواع غذاهای لذیذ و شرابهای کهنهٔ گوارا خواهد گستراند. 6
A kan wannan dutse Ubangiji Maɗaukaki zai shirya bikin abinci mai kyau don dukan mutane, liyafar ajiyayyen ruwan inabi da nama mafi kyau da ruwan inabi mafi kyau.
در آنجا او ابر تیره را که بر تمام مردم دنیا سایه افکنده است کنار خواهد زد 7
A wannan dutse zai kawar da baƙin cikin da ya lulluɓe dukan mutane, ƙyallen da ya rufe dukan al’ummai;
و مرگ را برای همیشه نابود خواهد کرد. خداوند اشکها را از چشمها پاک خواهد کرد و ننگ قوم خود را از روی تمام زمین برخواهد داشت. این را خداوند فرموده است. 8
zai haɗiye mutuwa har abada. Ubangiji Mai Iko Duka zai share hawaye daga dukan fuskoki; zai kawar da kunyar mutanensa daga dukan duniya. Ubangiji ne ya faɗa.
در آن روز، مردم خواهند گفت: «این همان خدای ماست که بر او امید بسته بودیم. این همان خداوند ماست که منتظرش بودیم. اینک او ما را نجات داده است، پس بیایید برای این نجات شاد و مسرور باشیم.» 9
A wannan rana za su ce, “Tabbatacce wannan shi ne Allah; mun dogara a gare shi, ya kuma cece mu. Wannan shi ne Ubangiji, mun dogara a gare shi; bari mu yi murna mu kuma yi farin ciki a cikin cetonsa.”
دست خداوند کوه صهیون را حفظ خواهد کرد، اما مردم موآب زیر پای او له خواهند شد همان‌گونه که کاه در گنداب له می‌شود. 10
Hannun Ubangiji zai zauna a kan wannan dutse; amma za a tattake Mowab a ƙarƙashinsa kamar yadda ake tattaka kara a cikin taki.
آنها دستهای خود را مثل شناگران، با مهارت باز خواهند کرد تا شنا کنند، اما خدا دستهایشان را سست خواهد کرد و غرور آنها را در هم خواهد شکست. 11
Za su buɗe hannuwansa a cikinsa, yadda mai iyo kan buɗe hannuwansa don yă yi iyo. Allah ya ƙasƙantar da girmankansu duk da wayon hannuwansu.
او قلعه‌های موآب را با حصارهای بلندشان در هم کوبیده، بر زمین خواهد ریخت و با خاک یکسان خواهد کرد. 12
Zai rurrushe manyan katangar kagaru ya kuma ƙasƙantar da su; zai rushe su har ƙasa, su zama ƙura.

< اشعیا 25 >