< پیدایش 48 >
پس از چندی به یوسف خبر دادند که پدرش سخت مریض است. پس دو پسرش منسی و افرایم را برداشته، به دیدن پدر خود رفت. | 1 |
Bayan wani lokaci aka faɗa wa Yusuf, “Mahaifinka yana ciwo.” Sai ya ɗauki’ya’yansa maza biyu, Manasse da Efraim suka tafi tare da shi.
چون یعقوب خبر آمدن یوسف را شنید، نیروی خود را جمع کرده، در رختخواب نشست. | 2 |
Sa’ad da aka faɗa wa Yaƙub, “Ɗanka Yusuf ya zo gare ka,” sai Isra’ila ya ƙoƙarta ya tashi ya zauna a kan gado.
او به یوسف گفت: «خدای قادر مطلق در ناحیه لوز کنعان به من ظاهر شد و مرا برکت داد. | 3 |
Yaƙub ya ce wa Yusuf, “Allah Maɗaukaki ya bayyana gare ni a Luz a ƙasar Kan’ana, a can ya albarkace ni
او به من فرمود:”به تو فرزندان زیادی خواهم بخشید و از نسل تو قومهای بسیاری به وجود خواهم آورد و این سرزمین را به نسل تو خواهم داد تا مِلک دائمی ایشان باشد.“ | 4 |
ya kuma ce mini, ‘Zan sa ka yi ta haihuwa ka kuma riɓaɓɓanya, za ka ƙaru a yawa. Zan mai da kai al’ummar mutane, zan kuma ba ka wannan ƙasa tă zama madawwamiyar mallaka ga zuriyarka a bayanka.’
اکنون دو پسرت منسی و افرایم که قبل از آمدن من، در مصر به دنیا آمدهاند، مانند فرزندانم رئوبین و شمعون وارثان من خواهند بود. | 5 |
“To, yanzu,’ya’ya mazanka biyu da aka haifa maka a Masar kafin in zo a nan za su zama nawa; Efraim da Manasse za su zama nawa, kamar yadda Ruben da Simeyon suke nawa.
ولی فرزندانی که بعد از این برایت به دنیا بیایند متعلق به خودت بوده از سهم افرایم و منسی ارث خواهند برد. | 6 |
Duk waɗansu’ya’yan da aka haifa maka bayansu za su zama naka; a yankin da suka gāda za a lissafa a ƙarƙashin sunayen’yan’uwansu.
من این کار را به خاطر مادرت راحیل میکنم. پس از بیرون آمدنم از فَدّاناَرام او بین راه در نزدیکی افرات مُرد و من هم او را در آنجا، کنار راه افرات دفن کردم.» (افرات همان بیتلحم است.) | 7 |
Yayinda nake dawowa daga Faddan Aram, cikin baƙin cikina Rahila ta rasu a ƙasar Kan’ana yayinda muke kan hanya,’yar rata daga Efrata. Saboda haka na binne ta a can kusa da hanya zuwa Efrata” (wato, Betlehem).
وقتی یعقوب پسران یوسف را دید از او پرسید: «آیا اینها پسران تو هستند؟» | 8 |
Sa’ad da Isra’ila ya ga’ya’yan Yusuf maza, sai ya yi tambaya, “Su wane ne waɗannan?”
یوسف گفت: «بله، اینها پسران من هستند که خدا آنها را در مصر به من بخشیده است.» یعقوب گفت: «آنها را نزد من بیاور تا برکتشان بدهم.» | 9 |
Yusuf ya ce wa mahaifinsa, “Su ne’ya’yan da Allah ya ba ni a nan.” Sa’an nan Isra’ila ya ce, “Kawo mini su saboda in albarkace su.”
یعقوب بر اثر پیری چشمانش ضعیف و تار گشته بود و نمیتوانست خوب ببیند. پس یوسف پسرانش را نزد او آورد. او آنها را بوسید و در آغوش کشید. | 10 |
Yanzu fa idanun Isra’ila sun fara rasa ƙarfi saboda tsufa, har ba ya iya gani sosai. Saboda haka Yusuf ya kawo’ya’yansa maza kusa da shi, sai mahaifinsa ya sumbace su ya rungume su.
یعقوب به یوسف گفت: «هرگز فکر نمیکردم دوباره تو را ببینم ولی حال خدا اجازه داده حتی فرزندانت را نیز ببینم.» | 11 |
Isra’ila ya ce wa Yusuf, “Ban yi tsammani zan ga fuskarka kuma ba, yanzu kuwa Allah ya bar ni in ga’ya’yanka su ma.”
یوسف پسرانش را از روی زانوان یعقوب برداشت و در مقابل پدرش سر تعظیم فرود آورد. | 12 |
Sa’an nan Yusuf ya ɗauke su daga gwiwoyin Isra’ila ya rusuna da fuskarsa har ƙasa.
سپس افرایم را در طرف چپ و منسی را در طرف راست یعقوب قرار داد. | 13 |
Yusuf ya ɗauke su biyu, Efraim a damansa zuwa hagun Isra’ila, Manasse kuma a hagunsa zuwa hannun daman Isra’ila, ya kuma kawo su kusa da shi.
اما یعقوب دستهای خود را عمداً طوری دراز کرد و بر سر پسرها گذاشت که دست راست او بر سر افرایم، پسر کوچکتر، و دست چپ او بر سر منسی، پسر بزرگتر قرار گرفت. | 14 |
Amma Isra’ila ya miƙa hannun damansa ya sa shi a kan Efraim, ko da yake shi ne ƙaramin, ta wurin harɗewa hannuwansa, ya sa hannun hagunsa a kan Manasse, ko da yake Manasse ne ɗan farinsa.
آنگاه یوسف را چنین برکت داد: «خدایی که پدرانم ابراهیم و اسحاق در حضورش زندگی میکردند، این دو پسرت را برکت دهد. خدایی که مرا در تمام عمرم شبانی کرده، | 15 |
Sa’an nan ya albarkaci Yusuf ya ce, “Bari Allah a gaban wanda kakannina Ibrahim da Ishaku suka yi tafiya, Allahn da ya zama makiyayina dukan raina zuwa wannan rana,
آن فرشتهای که مرا از هر بدی محفوظ داشته، آنها را برکت دهد. باشد که این دو پسر نام من و نام پدرانم ابراهیم و اسحاق را زنده نگاه دارند و از آنها قوم عظیمی به وجود آید.» | 16 |
Mala’ikan da ya cece ni daga dukan cuta bari yă albarkaci samarin nan. Bari a kira su da sunana da sunayen kakannina Ibrahim da Ishaku bari kuma su ƙaru ƙwarai a bisa duniya.”
اما یوسف چون دست راست پدرش را روی سر افرایم دید ناراحت شد، پس دست راست او را گرفت تا آن را روی سر منسی بگذارد. | 17 |
Sa’ad da Yusuf ya ga mahaifinsa yana sa hannun damansa a kan Efraim bai ji daɗi ba; saboda haka ya ɗauke hannun mahaifinsa ya cire shi daga kan Efraim zuwa kan Manasse.
یوسف گفت: «پدر، تو دستهایت را به اشتباه روی سر پسرها گذاشتهای! پسر بزرگتر من این یکی است. دست راست خود را روی سر او بگذار.» | 18 |
Yusuf ya ce masa, “A’a, mahaifina, wannan shi ne ɗan farin; ka sa hannunka na dama a kansa.”
اما پدرش نپذیرفت و گفت: «پسرم، من میدانم چه میکنم. از منسی هم یک قوم بزرگ به وجود خواهد آمد، ولی برادر کوچکتر او افرایم، بزرگتر خواهد بود و از نسل او قومهای بسیاری به وجود خواهند آمد.» | 19 |
Amma mahaifinsa ya ƙi ya ce, “Na sani, ɗana, na sani. Shi ma zai zama mutane, zai kuma zama mai girma. Duk da haka ɗan’uwansa zai zama mai girma fiye da shi, kuma zuriyarsa za tă zama ƙungiyar al’ummai.”
آنگاه یعقوب پسران یوسف را در آن روز برکت داده، گفت: «باشد که قوم اسرائیل با این کلمات یکدیگر را برکت داده، بگویند: خدا تو را مثل افرایم و منسی کامیاب و سعادتمند گرداند.» به این ترتیب یعقوب افرایم را بر منسی برتری بخشید. | 20 |
Ya albarkace su a wannan rana ya ce, “A cikin sunanku Isra’ila zai sa wannan albarka ‘Bari Allah yă sa ku zama kamar Efraim da Manasse.’” Saboda haka ya sa Efraim gaban Manasse.
سپس یعقوب به یوسف گفت: «من بهزودی میمیرم، اما خدا با شما خواهد بود و شما را بار دیگر به سرزمین اجدادتان باز خواهد گردانید. | 21 |
Sa’an nan Isra’ila ya ce wa Yusuf, “Ina gab da mutuwa, amma Allah zai kasance tare da ku
من زمینی را که به کمان و شمشیر خود از اموریها گرفتم، به تو که بر برادرانت برتری داری، میبخشم.» | 22 |
Kuma gare ka, a matsayi wanda yake kan’yan’uwanka, na ba da gonar da na karɓe daga Amoriyawa da takobi da kuma bakana.”