< پیدایش 42 >

یعقوب چون شنید در مصر غله فراوان است، به پسرانش گفت: «چرا نشسته، به یکدیگر نگاه می‌کنید؟ 1
Sa’ad da Yaƙub ya sami labari cewa akwai hatsi a Masar, sai ya ce wa’ya’yansa maza, “Don me kuke duban juna kawai?”
شنیده‌ام در مصر غله فراوان است. قبل از این که همه از گرسنگی بمیریم، بروید و از آنجا غله بخرید.» 2
Ya ci gaba, “Na ji cewa akwai hatsi a Masar. Ku gangara can ku sayo mana, domin mu rayu kada mu mutu.”
بنابراین ده برادر یوسف برای خرید غله به مصر رفتند. 3
Sai goma daga cikin’yan’uwan Yusuf suka gangara don su saya hatsi daga Masar.
ولی یعقوب، بنیامین برادر تنی یوسف را همراه آنها نفرستاد، چون می‌ترسید که او را هم از دست بدهد. 4
Amma Yaƙub bai aiki Benyamin, ɗan’uwan Yusuf tare da sauran ba, gama yana tsoro kada wani abu yă faru da shi.
پس پسران یعقوب هم با کسانی که برای خرید غله از سرزمینهای مختلف به مصر می‌آمدند وارد آنجا شدند، زیرا شدت قحطی در کنعان مثل همه جای دیگر بود. 5
Sai’ya’yan Yaƙub suka isa Masar tare da sauran mutanen don sayen abinci, gama yunwar ta kai yankin Kan’ana ma.
چون یوسف حاکم مصر و مسئول فروش غله بود، برادرانش نزد او رفته در برابرش به خاک افتادند. 6
To, Yusuf ne gwamnar ƙasar wanda yake sayar da hatsi ga dukan mutanenta. Saboda haka sa’ad da’yan’uwan Yusuf suka isa, sai suka rusuna masa har ƙasa da fuskokinsu.
یوسف وقتی برادرانش را دید، فوری آنها را شناخت، ولی وانمود کرد که ایشان را نمی‌شناسد و با خشونت از آنها پرسید: «از کجا آمده‌اید؟» گفتند: «از سرزمین کنعان برای خرید غله آمده‌ایم.» 7
Nan da nan da Yusuf ya ga’yan’uwansa, sai ya gane su, amma ya yi kamar baƙo, ya kuma yi musu magana da tsawa. Ya tambaya, “Daga ina kuka fito?” Suka amsa, “Daga ƙasar Kan’ana, don mu saya abinci.”
هر چند یوسف برادرانش را شناخت، اما آنها او را نشناختند. 8
Ko da yake Yusuf ya gane’yan’uwansa, su ba su gane shi ba.
در این لحظه یوسف خوابهایی را که مدتها پیش در خانهٔ پدرش دیده بود، به خاطر آورد. او به آنها گفت: «شما جاسوس هستید و برای بررسی سرزمین ما به اینجا آمده‌اید.» 9
Sa’an nan ya tuna da mafarkansa game da su, ya kuma ce musu, “Ku’yan leƙen asiri ne! Kun zo don ku leƙi asirin ƙasar ku ga inda ba ta da tsaro.”
آنها گفتند: «ای سَروَر ما، چنین نیست. ما برای خرید غله آمده‌ایم. 10
Suka amsa suka ce, “A’a, ranka yă daɗe, bayinka sun zo don saya abinci ne.
همهٔ ما برادریم. ما مردمی صادق هستیم و برای جاسوسی نیامده‌ایم.» 11
Mu duka’ya’yan mutum ɗaya maza ne. Bayinka mutane ne masu gaskiya, ba’yan leƙen asiri ba ne.”
یوسف گفت: «چرا، شما جاسوس هستید و آمده‌اید سرزمین ما را بررسی کنید.» 12
Ya ce musu “Sam! Kun zo ne ku ga inda ƙasarmu babu tsaro.”
آنها عرض کردند: «ای سَروَر، ما دوازده برادریم و پدرمان در سرزمین کنعان است. برادر کوچک ما نزد پدرمان است و یکی از برادران ما هم مرده است.» 13
Amma suka amsa suka ce, “Bayinka dā su goma sha biyu ne,’yan’uwa,’ya’yan mutum guda maza, wanda yake zama a ƙasar Kan’ana. Ƙaraminmu yanzu yana tare da mahaifinmu, ɗayan kuma ya rasu.”
یوسف گفت: «از کجا معلوم که راست می‌گویید؟ 14
Yusuf ya ce musu, “Daidai ne yadda na faɗa muku. Ku’yan leƙen asiri ne!
فقط در صورتی درستی حرفهای شما ثابت می‌شود که برادر کوچکتان هم به اینجا بیاید و گرنه به حیات فرعون قسم که اجازه نخواهم داد از مصر خارج شوید. 15
Ga kuwa yadda za a gwada ku. Muddin Fir’auna yana a raye, ba za ku bar wannan wuri ba sai ƙaramin ɗan’uwanku ya zo nan.
یکی از شما برود و برادرتان را بیاورد. بقیه را اینجا در زندان نگاه می‌دارم تا معلوم شود آنچه گفته‌اید راست است یا نه. اگر دروغ گفته باشید به جان فرعون سوگند که شما جاسوس هستید.» 16
Ku aiki ɗaya daga cikinku yă kawo ɗan’uwanku; za a sa sauranku a kurkuku, saboda a gwada maganarku a ga ko gaskiya ce kuke faɗi. In ba haka ba, to, da ran Fir’auna, ku’yan leƙen asiri ne!”
پس همهٔ آنها را به مدت سه روز به زندان انداخت. 17
Ya kuwa sa su duka a kurkuku na kwana uku.
در روز سوم یوسف به ایشان گفت: «من مرد خداترسی هستم، پس آنچه به شما می‌گویم انجام دهید تا زنده بمانید. 18
A rana ta uku, Yusuf ya ce musu, “Ku yi wannan za ku kuwa rayu, gama ina tsoron Allah.
اگر شما واقعاً افراد صادقی هستید، از شما برادران یکی در زندان بماند و بقیه با غله‌ای که خریده‌اید نزد خانواده‌های گرسنه خود برگردید. 19
In ku mutane masu gaskiya ne, ku bar ɗaya daga cikin’yan’uwanku yă zauna a kurkuku, yayinda sauranku su tafi, su kai hatsi don gidajenku da suke yunwa.
ولی شما باید برادر کوچک خود را نزد من بیاورید. به این طریق به من ثابت خواهد شد که راست گفته‌اید و من شما را نخواهم کشت.» آنها این شرط را پذیرفتند. 20
Amma dole ku kawo ƙaramin ɗan’uwanku gare ni, saboda a tabbatar da maganarku har ba za ku mutu ba.” Suka kuwa yi haka.
آنگاه برادران به یکدیگر گفتند: «همهٔ این ناراحتی‌ها به خاطر آن است که به برادر خود یوسف بدی کردیم و به التماس عاجزانهٔ او گوش ندادیم.» 21
Sai suka ce wa juna, “Tabbatacce ana hukunta mu ne saboda ɗan’uwanmu. Mun ga yadda ya yi wahala sa’ad da ya roƙe mu saboda ransa, amma ba mu saurare shi ba, shi ya sa wannan wahala ta zo mana.”
رئوبین به آنها گفت: «آیا من به شما نگفتم این کار را نکنید؟ ولی حرف مرا قبول نکردید. حالا باید تاوان گناهمان را پس بدهیم.» 22
Ruben ya amsa, “Ban faɗa muku cewa kada ku ɗauki alhakin yaron nan ba, sai kuka ƙi ji, to, yau ga alhakin jininsa muke biya.”
البته آنها نمی‌دانستند که یوسف سخنانشان را می‌فهمد، زیرا او توسط مترجم با ایشان صحبت می‌کرد. 23
Ba su san cewa Yusuf yana jin su ba, da yake yana amfani da mai fassara ne.
در این موقع یوسف از نزد آنها به جایی خلوت رفت و بگریست. سپس نزد آنها بازگشت و شمعون را از میان آنها انتخاب کرده، دستور داد در برابر چشمان برادرانش او را در بند نهند. 24
Sai ya juya daga gare su ya yi kuka, sa’an nan ya dawo ya yi musu magana kuma. Ya sa aka ɗauke Simeyon daga gare su, aka daure shi a idanunsu.
آنگاه یوسف به خادمانش دستور داد تا کیسه‌های آنها را از غله پُر کنند، درضمن پولهایی را که برادرانش برای خرید غله پرداخته بودند، در داخل خورجینهایشان بگذارند و توشهٔ سفر به آنها بدهند. پس آنها چنین کردند 25
Yusuf ya yi umarni a cika buhunansu da hatsi, a kuma sa azurfan kowane mutum a cikin buhunsa, a kuma ba su kalaci don tafiyarsu. Bayan aka yi musu wannan,
و برادران یوسف غله را بار الاغهای خود نموده، روانهٔ سرزمین خویش شدند. 26
suka jibga hatsinsu a kan jakuna, sai suka kama hanya.
هنگام غروب آفتاب، وقتی که برای استراحت توقف کردند، یکی از آنها خورجین خود را باز کرد تا به الاغها خوراک بدهد و دید پولی که برای خرید غله پرداخته بود، در دهانهٔ خورجین است. 27
A wurin da suka tsaya don su kwana, ɗaya daga cikinsu ya buɗe buhunsa don yă ciyar da jakinsa, sai ya ga azurfansa a bakin buhunsa.
پس به برادرانش گفت: «ببینید! پولی را که داده‌ام در دهانۀ خورجینم گذاشته‌اند.» آنگاه از ترس لرزه بر اندام آنها افتاده، به یکدیگر گفتند: «این چه بلایی است که خدا بر سر ما آورده است؟» 28
Sai ya ce wa’yan’uwansa, “An mayar mini da azurfata. Ga shi a cikin buhuna.” Zuciyarsu ta karai, suka dubi juna suna rawan jiki, suka ce, “Mene ne wannan da Allah ya yi mana?”
وقتی برادران به سرزمین کنعان نزد پدر خود یعقوب بازگشتند، آنچه را که برایشان اتفاق افتاده بود برای او تعریف کرده، گفتند: 29
Sa’ad da suka zo wurin mahaifinsu Yaƙub a ƙasar Kan’ana, suka faɗa masa dukan abin da ya faru da su. Suka ce,
«آن مرد که حاکم آن سرزمین بود با خشونت زیاد با ما صحبت کرد و پنداشت که ما جاسوس هستیم. 30
“Mutumin da yake shugaba a ƙasar ya yi mana matsananciyar magana, ya kuma ɗauke mu tamƙar’yan leƙen asirin ƙasa.
به او گفتیم که ما مردمانی درستکار هستیم و جاسوس نیستیم؛ 31
Amma muka ce masa, ‘Mu masu gaskiya ne; mu ba’yan leƙen asiri ba ne.
ما دوازده برادریم از یک پدر. یکی از ما مرده و دیگری که از همهٔ ما کوچکتر است نزد پدرمان در کنعان می‌باشد. 32
Dā mu’yan’uwa ne goma sha biyu,’ya’yan mahaifi guda maza. Ɗayanmu ya rasu, kuma ƙaramin yanzu yana tare da mahaifinmu a Kan’ana.’
حاکم مصر در جواب ما گفت:”اگر راست می‌گویید، یکی از شما نزد من به عنوان گروگان بماند و بقیه، غله‌ها را برداشته، نزد خانواده‌های گرسنهٔ خود بروید 33
“Sai mutumin wanda yake shugaba a kan ƙasar ya ce mana, ‘Ga yadda zan san ko ku mutane masu gaskiya ne. Ku bar ɗaya daga cikin’yan’uwanku a nan tare da ni, ku ɗauki abinci domin gidajenku masu yunwa, ku tafi.
و برادر کوچک خود را نزد من آورید. اگر چنین کنید معلوم می‌شود که راست می‌گویید و جاسوس نیستید. آنگاه من هم برادر شما را آزاد خواهم کرد و اجازه خواهم داد هر زمانی که بخواهید به مصر آمده، غلهٔ مورد نیاز خود را خریداری کنید.“» 34
Amma ku kawo mini ƙaramin ɗan’uwanku domin in san cewa ku ba’yan leƙen asiri ba ne, amma mutane ne masu gaskiya. Sa’an nan zan mayar muku da ɗan’uwanku, ku kuma iya yin sana’a a ƙasar.’”
آنها وقتی خورجینهای خود را باز کردند، دیدند پولهایی که بابت خرید غله پرداخته بودند، داخل خورجینهای غله است. آنها و پدرشان از این پیشامد بسیار ترسیدند. 35
Yayinda suke juyewa hatsi daga buhunansu, sai ga ƙunshin azurfan kowane mutum a buhunsa! Sa’ad da su da mahaifinsu suka ga ƙunshe-ƙunshen kuɗi, suka firgita.
یعقوب به ایشان گفت: «مرا بی‌اولاد کردید. یوسف دیگر برنگشت، شمعون از دستم رفت و حالا می‌خواهید بنیامین را هم از من جدا کنید. چرا این همه بدی بر من واقع می‌شود؟» 36
Yaƙub mahaifinsu, ya ce musu, “Kun sa ni rashin’ya’yana. Yusuf ya rasu, Simeyon kuma ba ya nan, yanzu kuma kuna so ku ɗauki Benyamin. Kome yana gāba da ni!”
آنگاه رئوبین به پدرش گفت: «تو بنیامین را به دست من بسپار. اگر او را نزد تو باز نیاورم دو پسرم را بکُش.» 37
Sai Ruben ya ce wa mahaifinsa, “Ka kashe dukan’ya’yana maza, in ban dawo da shi gare ka ba. Ka sa shi ga kulawata, zan kuwa dawo da shi.”
ولی یعقوب در جواب او گفت: «پسر من با شما به مصر نخواهد آمد؛ چون برادرش یوسف مرده و از فرزندان مادرش تنها او برای من باقی مانده است. اگر بلایی بر سرش بیاید پدر پیرتان از غصه خواهد مُرد.» (Sheol h7585) 38
Amma Yaƙub ya ce, “Ɗana ba zai gangara zuwa can tare da ku ba, ɗan’uwansa ya rasu, shi ne kaɗai ya rage. In wani abu ya faru da shi a tafiyar da za ku yi, za ku sa furfurata ta gangara zuwa kabari cikin baƙin ciki.” (Sheol h7585)

< پیدایش 42 >