< عاموس 5 >
ای اسرائیل، به مرثیهای که برای تو میخوانم گوش بده: | 1 |
Ku ji wannan magana, ya gidan Isra’ila, ina makokin nan dominku.
اسرائیلِ باکره از پای افتاده است و نمیتواند برخیزد. کسی نیست او را برخیزاند. او را به حال خود گذاشتهاند تا بمیرد. | 2 |
“Budurwa Isra’ila ta fāɗi, ba za tă ƙara tashi ba, an yashe ta a ƙasarta, ba wanda zai ɗaga ta.”
خداوند میفرماید: «از یک شهر اسرائیل هزار نفر به جنگ میروند و فقط صد نفر زنده باز میگردند؛ از شهر دیگر صد نفر میروند و فقط ده نفر زنده برمیگردند.» | 3 |
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce, “Birnin da ta fitar da masu ƙarfi dubbai don Isra’ila guda ɗari kaɗai za su dawo; garin da ya fitar da masu ƙarfi ɗari kuwa goma kaɗai za su dawo.”
خداوند به قوم اسرائیل میفرماید: «مرا بطلبید و زنده بمانید. | 4 |
Ga abin da Ubangiji ya ce wa gidan Isra’ila. “Ku neme ni ku rayu;
در طلب بتهای بیتئیل و جلجال و بئرشبع نباشید؛ زیرا مردم جلجال به اسارت برده خواهند شد و مردم بیتئیل نابود خواهند گردید.» | 5 |
kada ku nemi Betel, kada ku je Gilgal, kada ku yi tafiya zuwa Beyersheba. Gama ba shakka Gilgal za tă tafi bauta, za a kuwa mai da Betel ba kome ba.”
خدا را بطلبید و زنده بمانید، در غیر این صورت او مثل آتش در سراسر اسرائیل افروخته میشود و آن را میسوزاند و هیچکدام از بتهای بیتئیل نمیتوانند آن را خاموش کنند. | 6 |
Ku nemi Ubangiji ku kuma rayu, ko kuwa zai ratsa yă share gidan Yusuf kamar wuta; zai cinye Betel kuwa ba zai sami wanda zai kashe ta ba.
ای مردم شرور، شما انصاف را به کام مردم تلخ کردهاید و عدالت را پایمال نمودهاید. | 7 |
Ku ne masu mai da gaskiya ta koma ɗaci ku kuma zubar da adalci.
در طلب کسی باشید که صورت فلکی ثریا و جبار را آفرید، او که تاریکی شب را به صبح روشن، و روز را به شب تبدیل میکند، او که آب دریا را فرا میخواند و آن را بر زمین میباراند. بله، در طلب خداوند باشید. | 8 |
(Shi wanda ya yi Taurarin nan da ake ce Kaza da’Ya’yanta da kuma Mai Farauta da Kare, wanda ya mai da duhu ya zama haske ya kuma baƙanta rana ta zama dare, yakan kwashe ruwan teku ya zubar a ƙasa, Ubangiji ne sunansa,
او قلعههای مستحکم قدرتمندان را بر سر آنها خراب میکند. | 9 |
yakan kawo hallaka a mafaka mai ƙarfi yakan kuma mai da birnin mai katanga ya zama kufai).
شما از قضات درستکار نفرت دارید و از کسانی که راست میگویند بیزارید. | 10 |
Ba ku son mai yin gaskiya a ɗakin shari’a kuna ƙin mai faɗar gaskiya.
حق فقیران را پایمال میکنید و گندمشان را به زور میگیرید. بنابراین، هرگز در خانههای زیبایی که از سنگ میسازید، ساکن نخواهید شد و شراب تاکستانهای دلپسندی را که غرس میکنید، نخواهید چشید، | 11 |
Kuna matsa wa matalauta kuna sa su dole su ba ku hatsi. Saboda haka, ko da yake kun gina gidajen duwatsu, ba za ku zauna a cikinsu ba; ko da yake kun nome gonaki masu kyau, ba za ku sha ruwan inabinsu ba.
زیرا میدانم چه گناهان بزرگی مرتکب شدهاید و چه جنایات بیشماری از شما سر زده است. شما دشمن تمام خوبیها هستید. رشوه میگیرید و در حق فقرا، عدالت را بجا نمیآورید. | 12 |
Gama na san yawan laifofinku da kuma girman zunubanku. Kuna danne masu adalci kuna kuma cin hanci kuna kuma hana a yi wa matalauta shari’ar adalci a majalisa.
پس هر که عاقل باشد سکوت خواهد کرد، زیرا زمان بدی خواهد بود. | 13 |
Saboda haka mai hankali yakan yi shiru a lokuta kamar haka, gama lokutan mugaye ne.
نیکوکار باشید و از بدی دوری کنید تا زنده بمانید. آنگاه چنانکه ادعا کردهاید، خداوند، خدای لشکرهای آسمان مددکار شما خواهد بود. | 14 |
Ku yi nagarta, ba mugunta ba; don ku rayu sa’an nan Ubangiji Allah Maɗaukaki zai kasance da ku, kamar yadda kuka ce zai yi.
از بدی نفرت کنید و نیکی را دوست بدارید. محکمهٔ خود را به جایگاه واقعی عدالت تبدیل کنید تا شاید خداوند، خدای لشکرهای آسمان به بازماندگان قوم خود رحم کند. | 15 |
Ku ƙi mugunta, ku ƙaunaci nagarta; ku dinga yin shari’ar gaskiya a ɗakunan shari’a. Mai yiwuwa Ubangiji Allah Maɗaukaki zai ji tausayin raguwar Yusuf.
خداوند، خدای لشکرهای آسمان چنین میفرماید: «در تمام کوچههای شهر ناله و شیون خواهد بود. حتی از کشاورزان نیز خواهند خواست تا همراه مرثیهخوانان نوحهگری نمایند. | 16 |
Saboda haka ga abin da Ubangiji, Ubangiji Allah Maɗaukaki yana cewa, “Za a yi kururuwa a dukan tituna a kuma yi kuka don azaba a dukan wuraren da jama’a sukan taru. Za a yi kira ga manoma su yi kuka masu makoki kuma su yi kuka.
در هر تاکستانی ماتم و زاری خواهد بود، زیرا من برای مجازاتتان از میان شما عبور خواهم کرد.» این است فرمودۀ خداوند. | 17 |
Za a yi kuka a dukan gonakin inabi, gama zan ratsa a cikinku,” in ji Ubangiji.
وای بر شما که میگویید: «ای کاش روز خداوند فرا میرسید.» شما نمیدانید چه میطلبید، چون آن روز، روز روشنایی و کامیابی نخواهد بود، بلکه روز تاریکی و فنا! | 18 |
Kaitonku masu son ganin ranar Ubangiji! Don me kuke son ganin ranar Ubangiji? Za a duhunta ranan nan, ba haske ba.
در آن روز شما مانند کسی خواهید بود که از شیری فرار کند و با خرسی روبرو شود؛ و یا مثل کسی که به خانهاش وارد شده، دستش را به دیوار تکیه دهد و ماری او را بگزد. | 19 |
Za ku zama kamar mutanen da suka guje wa zaki sai suka fāɗa a hannun beyar, ko kuma kamar wanda ya shiga gida ya dāfa hannu a bango sai maciji ya sare shi.
آری، روز خداوند برای شما روزی تاریک و ناامید کننده خواهد بود و اثری از روشنایی در آن دیده نخواهد شد. | 20 |
Ashe, ranar Ubangiji ba duhu ba ce, a maimakon haske, duhu wuluk, ba tare da ko ɗan haske ba.
خداوند میفرماید: «من از ظاهرسازی و ریاکاری شما نفرت دارم که با عیدها و مجالس مذهبی خود، وانمود میکنید که به من احترام میگذارید. | 21 |
“Na ƙi, ina kuma ƙyamar bukukkuwanku na addini; ba na son ganin tarurrukanku.
من قربانیهای سوختنی و شکرگزاری شما را نمیپذیرم و به قربانیهای سلامتی شما توجه نمیکنم. | 22 |
Ko da kun kawo mini hadayu na ƙonawa da kuma hadayu na hatsi, ba zan karɓa ba. Ko da kun kawo zaɓaɓɓun hadayu na zumunta, ba zan ɗauke su a bakin kome ba.
سرودهای حمد خود را از من دور کنید، زیرا من به آنها گوش نمیدهم. | 23 |
Ku tashi daga nan da surutan waƙoƙinku! Ba zan saurari kaɗe-kaɗe da bushe bushenku ba.
به جای آن بگذارید عدالت مانند رودخانه و انصاف همچون نهر دائمی جاری شود! | 24 |
Amma bari gaskiya ta kwararo kamar kogi, adalci kuma kamar rafin da ba ya taɓa bushewa!
«ای قوم اسرائیل، در آن چهل سالی که در بیابان سرگردان بودید، آیا برای من قربانی و هدایا آوردید؟ | 25 |
“Kun kawo mini hadayu da sadakoki shekaru arba’in a cikin jeji, ya ku gidan Isra’ila?
ولی علاقهٔ واقعی شما به خدایانتان بود یعنی به سکوت، خدای پادشاه شما و به کیوان، خدای ستارگانتان و به تمامی تمثالهایی که برای خود ساخته بودید.» | 26 |
Kun ɗaga masujadar sarkinku, siffofin gumakanku, tauraron allahnku, wanda kuka yi wa kanku.
خداوند، خدای لشکرهای آسمان میفرماید: «پس من نیز شما را به آن سوی دمشق تبعید خواهم کرد.» | 27 |
Saboda haka zan tura ku zaman bauta gaba da Damaskus,” in ji Ubangiji, wanda sunansa ne Allah Mai Iko.