< دوم تیموتائوس 2 >

پس تو، پسرم، در فیضی که خدا در مسیحْ عیسی به تو عطا می‌کند، نیرومند باش. 1
Kai kuma, ɗana, ka yi ƙarfi cikin alherin da yake cikin Kiristi Yesu.
تعالیمی را که در حضور جمع از من شنیده‌ای، به افراد قابل اعتماد بسپار تا ایشان نیز بتوانند آنها را به دیگران تعلیم دهند. 2
Abubuwan da ka ji na faɗa a gaban shaidu masu yawa kuwa ka danƙa wa amintattun mutane waɗanda su ma za su iya koya wa waɗansu.
همچون سرباز خوب عیسی مسیح، به سهم خود در زحمات شریک باش. 3
Ka jure wa shan wahala tare da mu kamar soja mai kyau na Kiristi Yesu.
سربازان خود را درگیر امور زندگی نمی‌کنند تا بتوانند فرماندۀ خود را راضی نگه دارند. 4
Ba wanda yake aikin soja da zai sa kansa a sha’anin mutumin da ba ya aikin soja, domin yakan so yă gamshi wanda ya ɗauke shi soja.
و همچنین ورزشکاری که می‌خواهد برندهٔ جایزه شود، باید تمام مقررات مسابقه را رعایت کند. 5
Haka ma, in wani ya yi gasa a matsayi shi ɗan wasa ne, ba ya sami rawanin nasara, sai in ya yi gasar bisa ga dokoki.
کشاورزی که سخت کار می‌کند، باید نخستین کسی باشد که از محصول نصیبی می‌برد. 6
Manomi mai aiki sosai ya kamata yă zama na fari wajen samun rabon amfanin gona.
به آنچه می‌گویم خوب فکر کن، که خداوند به تو بصیرت خواهد بخشید تا بتوانی اینها را درک کنی. 7
Ka yi tunani a kan abin da nake faɗi, gama Ubangiji zai ba ka ganewa cikin dukan wannan.
هیچگاه این حقیقت را از یاد نبر که عیسی مسیح به‌لحاظ جسمانی، از نسل داوود بود و پس از مرگ، بار دیگر زنده شد. این همان پیغام انجیل است که من اعلام می‌کنم، 8
Ka tuna da Yesu Kiristi, wanda aka tā da shi daga matattu, zuriyar Dawuda, wanda shi ne bisharata,
و به سبب این کار، در زحمت افتاده‌ام و مانند یک خطاکار در زندان به سر می‌برم. با اینکه مرا به زنجیر کشیده‌اند، اما کلام خدا را نمی‌توانند به زنجیر بکشند. 9
wadda nake shan wahala har ga daurin sarƙa kamar mai laifi. Amma Maganar Allah ba a daure take ba.
اما من حاضرم در راه برگزیدگان خدا بیش از اینها زحمت ببینم تا ایشان نیز نجات و جلال جاودانی را از عیسی مسیح بیابند. (aiōnios g166) 10
Saboda haka nake jure kome saboda zaɓaɓɓu, domin su ma su sami ceton da yake cikin Kiristi Yesu, tare da madawwamiyar ɗaukaka. (aiōnios g166)
این گفته‌ای است قابل اعتماد که: اگر با مسیح مردیم، با او نیز زندگی خواهیم کرد. 11
Ga wata magana tabbatacciya, “In muka mutu tare da shi, za mu rayu tare da shi;
اگر سختیها را تحمل کنیم، با او نیز سلطنت خواهیم کرد. اگر انکارش کنیم، او نیز ما را انکار خواهد کرد. 12
in muka jimre, za mu yi mulki tare da shi. In muka yi mūsunsa, shi ma zai yi mūsunmu;
اگر بی‌وفا شویم، او وفادار خواهد ماند، چرا که نمی‌تواند منکر ذات خود گردد. 13
in ba mu da aminci, shi dai mai aminci ne, domin shi ba zai iya mūsun kansa ba.”
این حقایق را به اعضای کلیسای خود یادآوری نما، و به نام خداوند به ایشان حکم کن که بر سر موضوعات جزئی بحث و مجادله نکنند، چون این گونه بحث‌ها بی‌ثمر و حتی مضرند. 14
Ka riƙa tuna masu da haka, ka kuma gama su da Allah, kada su yi jayayya a kan maganganu, don ba ta da wani amfani, sai ɓad da masu ji kawai take yi.
تا آنجا که در توان داری، بکوش تا مورد تأیید خدا قرار گیری، همچون کارگری که دلیلی برای شرمسار شدن ندارد و کلام خدا را به‌درستی به کار می‌بندد. 15
Ka yi iyakacin ƙoƙarinka ka gabatar da kanka a gaban Allah a matsayin wanda aka amince da shi, ma’aikaci wanda ba shi da dalilin jin kunya wanda kuma yake fassara kalmar gaskiya daidai.
از بحث‌های باطل و ناپسند دوری کن، زیرا انسان را از خدا دور می‌سازد. 16
Ka yi nesa da maganganun banza na rashin tsoron Allah, gama waɗanda suka mai da hankali ga yin waɗannan za su ƙara zama marasa tsoron Allah.
در این بحث‌ها، سخنانی رد و بدل می‌شود که مانند خوره به جان آدمی می‌افتد. هیمینائوس و فلیطوس از جمله کسانی هستند که مشتاق چنین بحث‌هایی می‌باشند. 17
Koyarwarsu za tă bazu kamar ruɓaɓɓen gyambo. A cikinsu akwai Himenayus da Filetus,
این دو از راه راست منحرف شده‌اند و تعلیم می‌دهند که روز قیامت فرا رسیده است، و به این ترتیب ایمان عده‌ای را تضعیف کرده‌اند. 18
waɗanda suka bauɗe daga gaskiya. Suna cewa tashin matattu ya riga ya faru, suna kuma ɓata bangaskiyar waɗansu.
اما حقایق الهی پا برجا می‌ماند و هیچ چیز نمی‌تواند آن را تکان دهد؛ همچون سنگ زیر بنایی است که بر روی آن، این دو جمله نوشته شده است: «خداوند کسانی را که واقعاً به او تعلق دارند می‌شناسد» و «آنانی که خود را از آنِ مسیح می‌دانند، باید از اعمال نادرست دوری کنند.» 19
Duk da haka, ƙaƙƙarfan tushen nan na Allah yana nan daram, an hatimce shi da wannan rubutu, “Ubangiji ya san waɗanda suke nasa,” da kuma, “Duk wanda ya bayyana yarda ga sunan Ubangiji, to, dole yă yi nesa da aikata mugunta.”
در خانۀ شخص ثروتمند، همه نوع ظرف وجود دارد، از ظروف طلا و نقره گرفته تا ظروف چوبی و گِلی. از ظرفهای گرانبها برای مصارف عالی استفاده می‌شود، و از ظرفهای ارزان برای مصارف عادی. 20
A babban gida akwai kayayyakin da ba na zinariya da na azurfa kaɗai ba, amma har da na katako da na yumɓu ma; waɗansu domin hidima mai daraja waɗansu kuwa domin hidima marar daraja.
اگر کسی خود را از گناه دور نگاه دارد، مانند ظرف گرانبها خواهد بود و مسیح برای هدفهای عالی، او را به کار خواهد گرفت. 21
In mutum ya tsabtacce kansa daga na farkon zai zama kayan aikin hidima mai daraja, mai amfani ga Maigida, kuma shiryayye domin yin kowane aiki mai kyau.
از هر آنچه شهوات جوانی را برمی‌انگیزد، بگریز، و با کسانی که با دلی پاک، خداوند را می‌خوانند، در پی عدالت، ایمان، محبت و صلح و صفا باش. 22
Ka yi nesa da mugayen sha’awace-sha’awace na ƙuruciya, ka kuma bi adalci, bangaskiya, ƙauna da kuma salama, tare da waɗanda suke kira ga Ubangiji daga zuciya mai tsabta.
باز تکرار می‌کنم: خود را درگیر بحث‌های پوچ و بی‌معنی نکن، چون این گونه بحث‌ها باعث خشم و نزاع می‌گردد. 23
Kada wani abu yă haɗa ka da gardandamin banza da wofi, domin ka san yadda suke jawo faɗa.
مرد خدا نباید اهل مجادله و دعوا باشد، بلکه باید با صبر و ملایمت، کسانی را که در اشتباهند، به راه راست هدایت کند. 24
Bai kamata bawan Ubangiji yă zama mai neman faɗa ba; a maimako, dole yă nuna alheri ga kowa, mai iya koyarwa, mai haƙuri kuma.
مخالفان را باید با ملایمت و نرم‌خویی راهنمایی نماید، به این امید که خدا به ایشان توبه عنایت فرماید تا به شناخت حقیقت برسند، 25
Waɗanda suke gāba da shi kuwa dole yă yi musu gargaɗi cikin hankali, da fata Allah zai sa su tuba su kai ga sanin gaskiya,
و به سرِ عقل بیایند و از دام ابلیس که ایشان را اسیر خود ساخته تا اراده‌اش را به انجام برسانند، رهایی یابند. 26
su kuma dawo cikin hankulansu su kuɓuta daga tarkon Iblis, wanda ya sa suka zama kamammu don su aikata nufinsa.

< دوم تیموتائوس 2 >