< دوم پادشاهان 9 >
در این هنگام الیشع یک نفر از گروه انبیا را احضار کرد و به او گفت: «برای رفتن به راموت جلعاد آماده شو. این ظرف روغن زیتون را نیز بردار و همراه خود ببر. | 1 |
Sai Elisha ya kira wani daga cikin ƙungiyar annabawa, ya ce masa, “Ka sha ɗamara, ka ɗauki wannan kwalabar mai ka je Ramot Gileyad.
وقتی به آنجا رسیدی ییهو را پیدا کن. او پسر یهوشافاط و نوهٔ نمشی است. او را از نزد دوستانش به اتاق خلوتی ببر | 2 |
Da ka isa can, ka nemi Yehu ɗan Yehoshafat, ɗan Nimshi. Ka je wurinsa, ka ja shi gefe daga abokansa, ka shiga da shi ɗaki na ciki.
و این روغن را بر سرش بریز. به او بگو که خداوند او را به پادشاهی اسرائیل انتخاب کرده است. سپس در را باز کن و به سرعت از آنجا دور شو.» | 3 |
Sa’an nan ka ɗauki kwalabar man ka zuba a kansa, ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji ya faɗa, na naɗa ka sarkin Isra’ila.’ Sa’an nan ka buɗe ƙofa ka ruga a guje; kada ka ɓata lokaci!”
وقتی آن نبی جوان به راموت جلعاد رسید، | 4 |
Sai saurayin nan, annabi, ya tafi Ramot Gileyad.
ییهو را دید که با سایر سرداران لشکر نشسته است. پس به او گفت: «ای سردار، برای شما پیغامی دارم.» ییهو پرسید: «برای کدام یک از ما؟» جواب داد: «برای شما.» | 5 |
Da ya isa can, sai ya tarar da hafsoshin soji zaune a wuri guda. Sai ya ce, “Ina da saƙo dominka komanda.” Sai Yehu ya ce, “Wanne a cikinmu?” Sai ce, “Dominka, komanda.”
بنابراین ییهو بلند شد و به داخل خانه رفت. آن نبی روغن را بر سر ییهو ریخت و گفت که خداوند، خدای اسرائیل میفرماید: «من تو را به پادشاهی قوم خود، اسرائیل انتخاب کردهام. | 6 |
Sai Yehu ya tashi ya shiga cikin gida. Sa’an nan annabin ya zuba wa Yehu mai a kā, ya ce, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce, ‘Na naɗa ka sarki a bisa jama’ar Ubangiji, wato, Isra’ila.
تو باید خاندان سَروَرت اَخاب را نابود کنی، و من از این راه انتقام خون انبیا و سایر خدمتگزاران مرا که به دست ایزابل، همسر اَخاب کشته شدهاند، خواهم گرفت. | 7 |
Za aka hallaka gidan Ahab maigidanka, zan kuma ɗauki fansar jinin bayina annabawa da kuma jinin dukan bayin Ubangiji da Yezebel ta zub da.
ریشهٔ خاندان اَخاب باید به کلی از زمین کنده شود و تمام مردانش نابود شوند. | 8 |
Dukan gidan Ahab zai hallaka. Zan kashe dukan’ya’yan Ahab maza a Isra’ila, bayi ko’yantattu.
دودمان او را از بین خواهم برد همانطور که خاندان یربعام (پسر نباط) و بعشا (پسر اخیا) را از بین بردم. | 9 |
Zan mai da gidan Ahab kamar gidan Yerobowam ɗan Nebat da kuma kamar gidan Ba’asha ɗan Ahiya.
ایزابل زن اَخاب را در یزرعیل سگها خواهند خورد و کسی او را دفن نخواهد کرد.» سپس آن نبی در را باز کرد و پا به فرار گذاشت. | 10 |
Game da Yezebel kuwa, karnuka za su cinye ta a fili a Yezireyel, ba kuwa wanda zai binne ta.’” Sa’an nan ya buɗe ƙofa ya ruga a guje.
وقتی ییهو نزد سرداران همقطار خود بازگشت، از او پرسیدند: «آن دیوانه از تو چه میخواست؟ آیا اتفاقی افتاده است؟» ییهو جواب داد: «شما که خوب میدانید او که بود و چه میخواست بگوید.» | 11 |
Da Yehu ya koma wurin sauran hafsoshin sai ɗaya daga cikinsu ya tambaye shi, “Lafiya? Me ya kawo wannan mahaukaci a wurinka?” Sai Yehu ya ce, “Ka san mahaukacin nan da irin maganganunsa.”
گفتند: «نه، ما نمیدانیم. بگو چه گفت.» جواب داد: «به من گفت که خداوند مرا به پادشاهی اسرائیل انتخاب کرده است.» | 12 |
Suka ce masa, “Ba gaskiya ba ne, ka dai faɗa mana.” Yehu ya ce, “Ga abin da ya ce mini, ‘Ga abin da Ubangiji ya ce, na naɗa ka sarki a bisa Isra’ila.’”
سرداران فوری پلههای خانه را با رداهای خود فرش کردند و شیپور زده، اعلان کردند: «ییهو پادشاه است!» | 13 |
Sai suka yi sauri suka ɗauki rigunansu suka shimfiɗa a ƙasa, suka busa kakaki, suka yi ihu, suka ce, “Yehu ne sarki.”
آنگاه ییهو (پسر یهوشافاط و نوهٔ نمشی) بر ضد یورام پادشاه، قیام کرد. (یورام که با نیروهای خود در راموت جلعاد از اسرائیل در برابر نیروهای حزائیل، پادشاه سوریه، دفاع میکرد، | 14 |
Saboda haka, Yehu ɗan Yehoshafat, ɗan Nimshi, ya ƙulla wa Yoram maƙarƙashiya (To, Yoram da dukan Isra’ila suna kāre Ramot Gileyad daga Hazayel sarkin Aram,
در این هنگام به یزرعیل بازگشته بود تا از جراحاتی که در جنگ برداشته بود، التیام پیدا کند.) ییهو به سرداران همراه خود گفت: «اگر شما میخواهید من پادشاه شوم، نگذارید کسی به یزرعیل فرار کند و این خبر را به آنجا برساند.» | 15 |
amma Sarki Yoram ya koma Yezireyel don yă farfaɗo daga raunukan da Arameyawa suka ji masa a wata gabzawar da ya yi da Hazayel sarkin Aram.) Yehu ya ce, “In haka kuke ji, kada ku bar wani yă sulluɓe daga birnin yă kai labarin Yezireyel.”
سپس ییهو بر ارابهای سوار شد و به یزرعیل رفت. یورام مجروح و در شهر یزرعیل بستری بود. (اخزیا، پادشاه یهودا نیز که به عیادت او رفته بود، در آنجا به سر میبرد.) | 16 |
Sai ya tashi ya ɗauki keken yaƙinsa ya tafi Yezireyel gama Yoram yana hutawa a can. Ga kuma Ahaziya sarkin Yahuda ya je don yă gan shi.
دیدبانی که بر برج شهر یزرعیل بود، وقتی دید ییهو و همراهانش میآیند با صدای بلند خبر داده، گفت: «چند سوار به این طرف میآیند.» یورام پادشاه گفت: «سواری بفرست تا بپرسد خبر خوشی دارند یا نه.» | 17 |
Mai tsaro kuwa yana tsaye a kan hasumiya a Yezireyel, sai ya hangi rundunar Yehu sa’ad da yake zuwa. Ya ce, “Na ga wata runduna.” Sai Yoram ya umarta, “Nemi mahayin doki a aike shi yă tarye su, yă kuma tambaye su, ‘Lafiya?’”
پس سواری به پیشواز ییهو رفت و گفت: «پادشاه میخواهد بداند که خبر خوشی دارید یا نه.» ییهو پاسخ داد: «تو را چه به خبر خوش؟ به دنبال من بیا!» دیدبان به پادشاه خبر داده، گفت که قاصد نزد آن سواران رسید، ولی باز نگشت. | 18 |
Sai mahayin dokin ya hau, ya ruga, ya taryi Yehu, ya ce, “Ga abin da sarki ya ce, ‘Lafiya?’” Sai Yehu ya ce masa, “Ina ruwanka da zancen lafiya? Ka shiga layi.” Sai mai tsaron ya ce wa sarki, “Ɗan saƙon ya kai wurinsu, amma ba ya dawowa.”
پس پادشاه سوار دیگری فرستاد. او نزد ایشان رفت و گفت: «پادشاه میخواهد بداند که خبر خوشی دارید یا نه.» ییهو جواب داد: «تو را چه به خبر خوش؟ به دنبال من بیا!» | 19 |
Saboda haka sarki ya sāke aika mahayin doki na biyu. Sa’ad da ya isa wurinsu sai ya ce, “Ga abin da sarki ya ce, ‘Lafiya?’” Yehu ya ce, “Ina ruwanka da zancen lafiya? Ka shiga layi.”
دیدبان باز خبر داده، گفت: «او هم باز نگشت! این سوار باید ییهو باشد چون دیوانهوار میراند.» | 20 |
Mai tsaro ya sāke cewa, “Ya kai wurinsu, amma shi ma ba ya dawowa. Ina ganin sukuwar kamar irin ta Yehu, jikan Nimshi, gama yakan yi sukuwa kamar mahaukaci.”
یورام پادشاه فرمان داده، گفت: «ارابهٔ مرا آماده کنید!» آنگاه او و اخزیا، پادشاه یهودا، هر یک بر ارابه خود سوار شده، به استقبال ییهو از شهر بیرون رفتند و در مزرعهٔ نابوت یزرعیلی به او رسیدند. | 21 |
Yoram ya umarta, “Haɗa mini keken yaƙi!” Da aka haɗa, sai Yoram sarkin Isra’ila, da Ahaziya sarkin Yahuda, suka hau suka tafi, kowa a keken yaƙinsa, don su taryi Yehu. Suka sadu da shi a filin da yake na Nabot mutumin Yezireyel.
یورام از او پرسید: «ای ییهو، آیا خبر خوشی داری؟» ییهو جواب داد: «مادامی که بتپرستی و جادوگری مادرت ایزابل رواج دارد، چه خبر خوشی میتوان داشت؟» | 22 |
Sa’ad da Yoram ya ga Yehu sai ya tambaye shi, “Lafiya kuwa ka zo, Yehu?” Yehu ya ce, “Ina kuwa lafiya, da yake dukan bautar gumaka da bokancin mahaifiyarka Yezebel sun bazu ko’ina?”
یورام چون این را شنید ارابهاش را برگردانید و در حال فرار به اخزیا گفت: «اخزیا، خیانت است! خیانت!» | 23 |
Yoram ya juya, ya gudu, yana ce wa Ahaziya, “Cin amana, Ahaziya!”
آنگاه ییهو کمان خود را با قوت تمام کشیده به وسط شانههای یورام نشانه رفت و قلب او را شکافت و او به کف ارابهاش افتاد. | 24 |
Sai Yehu ya ja bakansa ya harbi Yoram a tsakanin kafaɗunsa. Kibiyar ta same shi a zuciyarsa sai ya fāɗi a cikin keken yaƙinsa.
ییهو به سردار خود، بِدقَر گفت: «جنازهٔ او را بردار و به داخل مزرعهٔ نابوت بینداز، زیرا یکبار که من و تو سوار بر ارابه، پشت سر پدرش اَخاب بودیم، خداوند این پیغام را به او داد:”من در اینجا در مزرعهٔ نابوت تو را به سزای عملت خواهم رساند، زیرا نابوت و پسرانش را کشتی و من شاهد بودم.“پس حال همانطور که خداوند فرموده است، او را در مزرعهٔ نابوت بینداز.» | 25 |
Yehu ya ce wa Bidkar, hafsan keken yaƙinsa, “Ka ɗauke shi ka jefar a filin da yake na Nabot mutumin Yezireyel. Ka tuna yadda ni da kai muke a kekunan yaƙi a bayan Ahab mahaifinsa sa’ad da Ubangiji ya yi wannan annabci game da shi,
‘Jiya na ga jinin Nabot da jinin’ya’yansa, in ji Ubangiji, kuma ba shakka zan ɗauki fansa a wannan fili, in ji Ubangiji.’ Saboda haka, ka ɗauke shi ka jefar da shi a bisa wannan fegi, bisa ga faɗin Ubangiji. Saboda haka, ka ɗauke shi ka jefar a filin, in ji Ubangiji.”
هنگامی که اخزیا، پادشاه یهودا، این وضع را دید به سوی شهر بیتهگان فرار کرد. ییهو به تعقیب وی پرداخت و فریاد زد: «او را هم بزنید.» پس افراد ییهو او را در سربالایی راهی که به شهر جور میرود و نزدیک یبلعام است، در ارابهاش مجروح کردند. او توانست تا مجدو فرار کند، ولی در آنجا مرد. | 27 |
Sa’ad da Ahaziya sarkin Yahuda ya ga abin da ya faru, sai ya haura hanyar Bet Haggan a guje. Yehu ya bi shi yana ihu, “A kashe shi, shi ma!” Suka ji masa rauni a keken yaƙinsa a hanya zuwa Gur, kusa da Ibileyam amma ya tsere zuwa Megiddo ya mutu a can.
افرادش جنازهٔ او را در ارابهای به اورشلیم بردند و در قبر خودش در شهر داوود، کنار اجدادش دفن کردند. | 28 |
Barorinsa suka ɗauke shi cikin keken yaƙi zuwa Urushalima suka binne shi a kabarinsa tare da kakanninsa a birnin Dawuda.
(اخزیا در یازدهمین سال سلطنت یورام، پادشاه اسرائیل، پادشاه یهودا شده بود.) | 29 |
(A shekara ta goma sha ɗaya ta Yoram ɗan Ahab, Ahaziya ya zama sarkin Yahuda.)
ایزابل وقتی شنید ییهو به یزرعیل آمده است، به چشمانش سرمه کشید و موهایش را آرایش کرد و کنار پنجره به تماشا نشست. | 30 |
Sa’an nan Yehu ya je Yezireyel. Sa’ad da Yezebel ta sami labari, sai ta sha kwalliya ta gyara gashin kanta, ta zauna tana kallo daga taga.
وقتی ییهو از دروازه وارد شد، ایزابل او را صدا زده، گفت: «ای قاتل، ای زمری، چرا اربابت را کشتی؟» | 31 |
Yayinda Yehu ya shiga ƙofa, sai ta ce, “Lafiya, kai Zimri, mai kashe maigidansa?”
ییهو به سوی پنجره نگاه کرد و فریاد زد: «در آنجا چه کسی طرفدار من است؟» دو سه نفر از خدمتگزاران دربار از پنجره به او نگاه کردند. | 32 |
Sai ya ɗaga ido ya dubi tagan ya ce, “Wa yake gefena? Wane ne?” Sai bābānni biyu ko uku suka leƙo suka dube shi.
ییهو به آنها دستور داد که او را به پایین بیندازند. آنها ایزابل را از پنجره پایین انداختند و خونش بر دیوار و پیکرهٔ اسبها پاشید و خود او زیر سم اسبها لگدمال شد. | 33 |
Yehu ya ce musu, “Ku jefa ta ƙasa!” Sai suka jefar da ita, jininta ya fantsama a jikin bango da kuma a jikin dawakai yayinda suke tattaka ta.
ییهو وارد کاخ شد و به خوردن و نوشیدن پرداخت. سپس گفت: «یکی برود و آن زن لعنتی را دفن کند، چون به هر حال او شاهزادهای بوده است.» | 34 |
Yehu ya shiga ya ci, ya kuma sha. Ya ce, “Ku san yadda za ku yi da la’ananniyan nan, ku binne ta, gama’yar sarki ce.”
ولی وقتی خدمتگزاران برای دفن ایزابل رفتند، فقط کاسهٔ سر و استخوانهای دستها و پاهای او را پیدا کردند. | 35 |
Amma sa’ad da suka je don su binne ta, ba su sami kome ba sai ƙoƙon kanta, ƙafafunta da kuma hannuwanta.
پس بازگشتند و به ییهو گزارش دادند. او گفت: «این درست همان چیزی است که خداوند به ایلیای نبی فرموده بود که سگها گوشت ایزابل را در مزرعهٔ یزرعیل میخورند | 36 |
Suka komo suka faɗa wa Yehu, wanda ya ce, “Wannan ita ce maganar da Ubangiji ya faɗa ta bakin bawansa Iliya mutumin Tishbe. A fili, a Yezireyel, karnuka za su cinye naman Yezebel.
و باقیماندهٔ بدنش مثل فضله پخش میشود تا کسی نتواند او را تشخیص دهد.» | 37 |
Gawar Yezebel zai zama kamar juji a ƙasa, a fili, a Yezireyel, har ba wanda zai iya cewa, ‘Wannan Yezebel ce.’”