< دوم تواریخ 19 >
وقتی یهوشافاط، پادشاه یهودا به سلامت به کاخ خود در اورشلیم برگشت، | 1 |
Sa’ad da Yehoshafat sarkin Yahuda ya dawo zuwa fadansa a Urushalima lafiya,
ییهوی نبی (پسر حنانی) به سراغ او رفت و گفت: «آیا کمک به بدکاران و دوستی با دشمنان خداوند کار درستی است؟ به دلیل کاری که کردهای، مورد غضب خداوند قرار گرفتهای. | 2 |
Yehu mai duba, ɗan Hanani, ya fita don yă tarye shi, ya kuma ce wa sarki, “Ya yi kyau ke nan da ka taimaki mugu ka kuma ƙaunaci waɗanda suke ƙin Ubangiji? Da yake ka yi haka fushin Ubangiji yana a kanka
البته کارهای خوبی نیز انجام دادهای؛ تو بتهای شرمآور اشیره را از این سرزمین برانداختی و سعی کردهای از خدا پیروی کنی.» | 3 |
Duk da haka an sami wani abin kirki a wurinka, gama ka kawar da ginshiƙan Ashera a ƙasar, ka kuma sa zuciyarka a kan neman Allah.”
یهوشافاط مدتی در اورشلیم ماند. سپس بار دیگر از بئرشبع تا کوهستان افرایم به میان قوم خود رفت و آنان را به سوی خداوند، خدای اجدادشان برگرداند. | 4 |
Yehoshafat ya zauna a Urushalima, ya kuma fita yana shiga cikin mutane daga Beyersheba zuwa ƙasar tudun Efraim ya kuma juyar da su ga Ubangiji Allah na kakanninsu.
او در تمام شهرهای حصاردار یهودا قضات گماشت | 5 |
Ya naɗa alƙalai a kowanne daga cikin biranen katanga na Yahuda a ƙasar.
و به آنها چنین دستور داد: «مواظب رفتار خود باشید، چون شما از جانب خداوند قاضی تعیین شدهاید، نه از جانب انسان. موقع داوری و صدور حکم، خداوند با شما خواهد بود. | 6 |
Ya faɗa musu, “Ku lura da abin da kuke yi, gama shari’ar da kuke yi ba ta mutum ba ce, amma ta Ubangiji ce, yana tare da ku sa’ad da kuke yanke shari’a.
از خداوند بترسید و کارتان را درست انجام دهید، زیرا بیانصافی و طرفداری و رشوه گرفتن در کار خداوند، خدای ما نیست.» | 7 |
Yanzu fa ku ji tsoron Ubangiji. Ku yi hankali a kan abin da kuke yi, gama Ubangiji Allahnmu ba ya sonkai ko nuna wariya ko cin hanci.”
یهوشافاط در اورشلیم از لاویان و کاهنان و سران طایفهها نیز قضاتی تعیین کرد تا از جانب خداوند قضاوت کنند. | 8 |
A Urushalima kuma, Yehoshafat ya naɗa waɗansu Lawiyawa, firistoci da kawunan iyalan Isra’ilawa don su tabbatar da an bi dokar Ubangiji, su kuma sasanta tsakanin mutane. A Urushalima za su zauna.
دستورهایی که او به آنها داد چنین بود: «شما باید همیشه با خداترسی و با صداقت رفتار کنید. | 9 |
Ya ba su waɗannan umarnai, “Ku yi aikinku da aminci da tsoron Ubangiji da dukan zuciyarku.
هرگاه قضات شهرهای دیگر قضیهای را به شما ارجاع کنند، خواه قضیهای مربوط به قتل باشد یا تخلف از احکام و قوانین، شما موظف هستید ایشان را در تشخیص جرم کمک نمایید تا حکم را درست صادر کنند، اگر نه خشم خداوند بر شما و آنها افروخته خواهد شد. پس طوری رفتار کنید که قصوری از شما سر نزند. | 10 |
Cikin kowane batun da ya zo gabanku daga’yan’uwanku waɗanda suke zama a birane, ko batun na kisa ne ko kuwa waɗansu batuttuwan da suka shafi doka, umarnai, ƙa’idodi ko farillai, dole ku ja musu kunne kada su yi wa Ubangiji zunubi; in ba haka ba fushinsa zai sauko a kanku da’yan’uwanku. Ku yi wannan, ta haka ba za ku kuwa yi zunubi ba.
امریا، کاهن اعظم، بالاترین مرجع در مورد مسائل مذهبی و زبدیا (پسر اسماعیل)، استاندار یهودا، بالاترین مرجع در امور مملکتی خواهند بود و لاویان نیز همراه شما خدمت خواهند کرد. وظایف خود را انجام دهید و از کسی نترسید. خداوند پشتیبان کسانی است که به راستی عمل میکنند.» | 11 |
“Amariya, babban firist, shi ne zai shugabance ku a kan dukan al’amuran da suke na wajen Ubangiji, Zebadiya ɗan Ishmayel kuwa, shugabanku a kan dukan al’amuran da suka shafi sarki, Lawiyawa kuma za su zama a matsayin manya a gabanku. Ku yi abubuwa da ƙarfin hali, bari kuma Ubangiji yă kasance tare da masu yin gaskiya.”