< مزامیر 95 >

بیایید خداوند را بسراییم و صخره نجات خود را آواز شادمانی دهیم! ۱ 1
Ku zo, bari mu rera don farin ciki ga Ubangiji; bari mu yi sowa da ƙarfi ga Dutsen cetonmu.
به حضور او با حمد نزدیک بشویم! و با مزامیر او راآواز شادمانی دهیم! ۲ 2
Bari mu zo gabansa da godiya mu rera gare shi da kiɗi da waƙa.
زیرا که یهوه، خدای بزرگ است، ۳ 3
Gama Ubangiji Allah mai girma ne, babban Sarki a bisa dukan alloli.
و پادشاه عظیم بر جمیع خدایان. نشیبهای زمین در دست وی است و فرازهای کوهها از آن او. ۴ 4
A hannunsa ne zurfafan duniya suke, ƙwanƙolin dutse kuma nasa ne.
دریا از آن اوست، او آن رابساخت؛ و دستهای وی خشکی را مصور نمود. ۵ 5
Teku nasa ne, gama shi ne ya yi shi, da hannuwansa kuma ya yi busasshiyar ƙasa.
بیایید عبادت و سجده نماییم و به حضورآفریننده خود خداوند زانو زنیم! ۶ 6
Ku zo, bari mu rusuna mu yi sujada, bari mu durƙusa a gaban Ubangiji Mahaliccinmu;
زیرا که اوخدای ما است! و ما قوم مرتع و گله دست اومی باشیم! امروز کاش آواز او را می‌شنیدید! ۷ 7
gama shi ne Allahnmu mu mutanen makiyayansa ne, garke kuwa a ƙarƙashin kulawarsa. Yau, in kuka ji muryarsa,
دل خود را سخت مسازید، مثل مریبا، مانند یوم مسا در صحرا. ۸ 8
“Kada ku taurare zukatanku kamar yadda kuka yi a Meriba, kamar yadda kuka yi a wancan rana a Massa a hamada,
چون اجداد شما مرا آزمودند وتجربه کردند و اعمال مرا دیدند. ۹ 9
inda kakanninku suka gwada suka kuma jarraba ni, ko da yake sun ga abin da na yi.
چهل سال ازآن قوم محزون بودم و گفتم: «قوم گمراه دل هستند که طرق مرا نشناختند. ۱۰ 10
Shekara arba’in na yi fushi da wancan tsara; na ce, ‘Su mutane ne waɗanda zukatansu suka kauce, kuma ba su san hanyoyina ba.’
پس در غضب خود قسم خوردم، که به آرامی من داخل نخواهند شد.» ۱۱ 11
Saboda haka na yi rantsuwa cikin fushina, ‘Ba za su taɓa shiga hutuna ba.’”

< مزامیر 95 >