< مزامیر 58 >

برای سالار مغنیان برلاتهلک. مکتوم داود آیا فی الحقیقت به عدالتی که گنگ است سخن می‌گویید؟ و‌ای بنی آدم آیابه راستی داوری می‌نمایید؟ ۱ 1
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Kada Ka Hallaka.” Ta Dawuda. Wani miktam. Ku masu mulki tabbatacce kuna magana daidai? Kuna yin shari’a daidai a cikin mutane?
بلکه در دل خودشرارتها به عمل می‌آورید و ظلم دستهای خود رادر زمین از میزان درمی کنید. ۲ 2
Sam, a zuciyarku kuna ƙirƙiro rashin adalci, da hannuwanku kuma kuna tā da hargitsi a duniya.
شریران از رحم منحرف هستند. از شکم مادر دروغ گفته، گمراه می‌شوند. ۳ 3
Kai, tun haihuwa mugaye sukan kauce; daga cikin ciki, su lalatattu ne maƙaryata.
ایشان را زهری است مثل زهر مار. مثل افعی کر که گوش خود را می‌بندد. ۴ 4
Dafinsu ya yi kamar dafin maciji, kamar na gamsheƙan da ya toshe kunnuwansa,
که آوازافسونگران را نمی شنود، هر‌چند به مهارت افسون می‌کند. ۵ 5
da ba ya jin muryar gardi, kome dabarar gwanin mai waƙar zai zama.
‌ای خدا دندانهایشان را دردهانشان بشکن. ای خداوند دندانهای شیران راخرد بشکن. ۶ 6
Ka kakkarya haƙoran a bakunansu, ya Allah; ka yayyage fiƙoƙin zakoki, ya Ubangiji!
گداخته شده، مثل آب بگذرند. چون او تیرهای خود را می‌اندازد، در ساعت منقطع خواهند شد. ۷ 7
Bari su ɓace kamar ruwa mai wucewa; sa’ad da suka ja bakansu, bari kibiyoyinsu su murtsuke.
مثل حلزون که گداخته شده، می‌گذرد. مثل سقط زن، آفتاب را نخواهنددید. ۸ 8
Kamar katantanwun da suke narkewa yayinda suke tafiya, kamar jinjirin da aka haifa matacce, kada su ga hasken rana.
قبل از آنکه دیگهای شما آتش خارها رااحساس کند. آنها را چه تر و چه خشک خواهدرفت. ۹ 9
Kafin tukwanenka su ji zafin ƙayayyuwa, ko su kore ne ko busasshe, za a shafe mugaye.
مرد عادل چون انتقام را دید شادی خواهد نمود. پایهای خود را به خون شریرخواهد شست. ۱۰ 10
Masu adalci za su yi murna sa’ad da aka rama musu, sa’ad da suka wanke ƙafafunsu cikin jinin mugaye.
و مردم خواهند گفت: «هرآینه ثمره‌ای برای عادلان هست. هر آینه خدایی هست که در جهان داوری می‌کند.» ۱۱ 11
Sa’an nan mutane za su ce, “Tabbatacce har yanzu ana sāka wa adalai; tabbatacce akwai Allahn da yake shari’anta duniya.”

< مزامیر 58 >