< مزامیر 54 >

برای سالار مغنیان. قصیده داود بر ذوات اوتاروقتی که زیفیان نزد شاول آمده، گفتند آیا داودنزد ما خود را پنهان نمی کند ای خدا به نام خود مرا نجات بده و به قوت خویش بر من داوری نما. ۱ 1
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Wani maskil ta Dawuda. Sa’ad da Zifawa suka tafi wurin Shawulu suka ce, “Ba Dawuda ba ne yake ɓuya a cikinmu?” Ka cece ni, ya Allah ta wurin sunanka; ka nuna ni marar laifi ne ta wurin ƙarfinka.
‌ای خدا دعای مرا بشنو و سخنان زبانم را گوش بگیر. ۲ 2
Ka ji addu’ata, ya Allah; ka saurari maganar bakina.
زیرا بیگانگان به ضد من برخاسته‌اند و ظالمان قصد جان من دارند. و خدا را در مد نظر خودنگذاشته‌اند، سلاه. ۳ 3
Baƙi suna kawo mini hari; mutane marasa imani suna neman raina, mutanen da ba sa tsoron Allah. (Sela)
اینک خدا مددکار من است. خداوند از تایید کنندگان جان من است. ۴ 4
Tabbatacce Allah ne mai taimakona, Ubangiji shi ne wanda yake riƙe ni.
بدی رابر دشمنان من خواهد برگردانید. به راستی خودریشه ایشان را بکن. ۵ 5
Bari mugunta ta shaƙe masu magana marar kyau a kaina; cikin amincinka ka hallaka su.
قربانی های تبرعی نزد توخواهم گذرانید و نام تو را‌ای خداوند حمدخواهم گفت زیرا نیکوست. ۶ 6
Zan miƙa hadaya ta yardar rai gare ka; zan yabe sunanka, ya Ubangiji, gama yana da kyau.
چونکه از جمیع تنگیها مرا خلاصی داده‌ای، و چشم من بردشمنانم نگریسته است. ۷ 7
Gama ya cece ni daga dukan wahalolina, idanuna kuma sun ga an yi nasara a kan maƙiyana.

< مزامیر 54 >