< مزامیر 29 >

مزمور داود ای فرزندان خدا، خداوند را توصیف کنید. جلال و قوت را برای خداوندتوصیف نمایید. ۱ 1
Zabura ta Dawuda. Ku ba da girma ga Ubangiji, ya ku manya, ku ba da girma ga Ubangiji saboda ɗaukaka da kuma ƙarfinsa.
خداوند را به جلال اسم اوتمجید نمایید. خداوند را در زینت قدوسیت سجده کنید. ۲ 2
Ku ba da girma ga Ubangiji, ɗaukakar da ta dace da sunansa; ku bauta wa Ubangiji cikin ɗaukakar tsarkinsa.
آواز خداوند فوق آبها است. خدای جلال رعد می‌دهد. خداوند بالای آبهای بسیار است. ۳ 3
Muryar Ubangiji tana a bisa ruwaye; Allah Maɗaukaki ya yi tsawa, Ubangiji ya yi tsawa a bisa manyan ruwaye.
آواز خداوند با قوت است. آوازخداوند با جلال است. ۴ 4
Muryar Ubangiji mai iko ce; muryar Ubangiji da girma take.
آواز خداوند سروهای آزاد را می‌شکند. خداوند سروهای آزاد لبنان رامی شکند. ۵ 5
Muryar Ubangiji ta kakkarya itatuwan al’ul na Lebanon. Ubangiji ya kakkarya itatuwan al’ul na Lebanon kucu-kucu.
آنها را مثل گوساله می‌جهاند. لبنان وسریون را مثل بچه گاو وحشی. ۶ 6
Ya sa dutsen Lebanon ya yi ta tsalle kamar ɗan maraƙi, Siriyon kuma kamar ɗan jakin jeji.
آواز خداوندزبانه های آتش را می‌شکافد. ۷ 7
Muryar Ubangiji ta buga da walƙatar walƙiya.
آواز خداوندصحرا را متزلزل می‌سازد. خداوند صحرای قادش را متزلزل می‌سازد. ۸ 8
Muryar Ubangiji ta girgiza hamada Ubangiji ya girgiza Hamadan Kadesh.
آواز خداوند غزالهارا به درد زه می‌اندازد، و جنگل را بی‌برگ می‌گرداند. و در هیکل او جمیع جلال را ذکرمی کنند. ۹ 9
Muryar Ubangiji ta murɗa itatuwan oak ya kakkaɓe itatuwan kurmi. Kuma a cikin haikalinsa kowa ya ce, “Ɗaukaka!”
خداوند بر طوفان جلوس نموده. خداوند نشسته است پادشاه تا ابدالاباد. ۱۰ 10
Ubangiji na zaune yana sarauta a bisa rigyawa; Ubangiji yana sarauta kamar Sarki har abada.
خداوند قوم خود را قوت خواهد بخشید. خداوند قوم خود را به سلامتی مبارک خواهدنمود. ۱۱ 11
Ubangiji kan ba da ƙarfi ga mutanensa; Ubangiji kan albarkace mutanensa da salama.

< مزامیر 29 >