< مزامیر 125 >

سرود درجات آنانی که بر خداوند توکل دارند، مثل کوه صهیون‌اند که جنبش نمی خورد و پایدار است تا ابدالاباد. ۱ 1
Waƙar haurawa. Waɗanda suke dogara ga Ubangiji suna kama da Dutsen Sihiyona, wanda ba ya jijjiguwa amma dawwammame ne har abada.
کوههاگرداگرد اورشلیم است؛ و خداوند گرداگرد قوم خود، از الان و تا ابدالاباد است. ۲ 2
Kamar duwatsun da sun kewaye Urushalima, haka Ubangiji ya kewaye mutanensa yanzu da har abada kuma.
زیرا که عصای شریران بر نصیب عادلان قرار نخواهد گرفت، مبادا عادلان دست خود را به گناه دراز کنند. ۳ 3
Sandar mulkin mugaye ba zai ci gaba da kasance a kan ƙasar da take rabon adalai ba, domin kada masu adalci su yi amfani da hannuwansu su aikata mugunta.
‌ای خداوند به صالحان احسان فرما و به آنانی که راست دل می‌باشند. ۴ 4
Ka yi alheri, ya Ubangiji, ga waɗanda suke nagartattu, ga waɗanda suke masu aikata gaskiya a zuciyarsu.
و اما آنانی که به راههای کج خود مایل می‌باشند، خداوند ایشان را با بدکاران رهبری خواهد نمود. سلامتی بر اسرائیل باد. ۵ 5
Amma waɗanda suka juye ga karkatattun hanyoyi Ubangiji zai kore su tare da masu aikata mugunta. Salama tă kasance tare da Isra’ila.

< مزامیر 125 >