< مزامیر 122 >
سرود درجات از داود شادمان میشدم چون به من می گفتند: «به خانه خداوند برویم.» | ۱ 1 |
Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Na yi farin ciki tare da waɗanda suka ce da ni, “Bari mu tafi gidan Ubangiji.”
پایهای ما خواهد ایستاد، به اندرون دروازه های تو، ای اورشلیم! | ۲ 2 |
Ƙafafunmu suna tsaye a ƙofofinki, ya Urushalima.
ای اورشلیم که بنا شدهای مثل شهری که تمام با هم پیوسته باشد، | ۳ 3 |
An gina Urushalima kamar birnin da aka yi a harhaɗe wuri guda.
که بدانجااسباط بالا میروند، یعنی اسباط یاه، تا شهادت باشد برای اسرائیل و تا نام یهوه را تسبیح بخوانند. | ۴ 4 |
A can ne kabilu suke haurawa, kabilan Ubangiji, don su yabi sunan Ubangiji bisa ga farillan da aka ba wa Isra’ila.
زیرا که در آنجا کرسیهای داوری بر پاشده است، یعنی کرسیهای خاندان داود. | ۵ 5 |
A can kursiyoyin shari’a yake tsaye, kursiyoyin gidan Dawuda.
برای سلامتی اورشلیم مسالت کنید. آنانی که تو را دوست میدارند، خجسته حال خواهندشد. | ۶ 6 |
Ku yi addu’a don salamar Urushalima, “Bari waɗanda suke ƙaunarki su zauna lafiya.
سلامتی در باره های تو باشد، و رفاهیت درقصرهای تو. | ۷ 7 |
Bari salama ta kasance a katangarki zaman lafiya kuma a fadodinki.”
بهخاطر برادران و یاران خویش، میگویم که سلامتی بر تو باد. | ۸ 8 |
Saboda’yan’uwana da kuma abokaina, zan ce, “Salama tă kasance tare da ke.”
بهخاطرخانه یهوه خدای ما، سعادت تو را خواهم طلبید. | ۹ 9 |
Saboda gidan Ubangiji Allahnmu, zan nemi wadatarki.