< مزامیر 106 >

هللویاه! خداوند را حمد بگوییدزیرا که او نیکو است و رحمت او تاابدالاباد! ۱ 1
Yabi Ubangiji. Yi godiya ga Ubangiji, gama nagari ne shi; ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.
کیست که اعمال عظیم خداوند رابگوید و همه تسبیحات او را بشنواند؟ ۲ 2
Wane ne zai furta manyan ayyukan Ubangiji ko yă furta cikakken yabonsa?
خوشابحال آنانی که انصاف را نگاه دارند و آن که عدالت را در همه وقت به عمل آورد. ۳ 3
Masu albarka ne waɗanda suke yin adalci, waɗanda kullum suke yin abin da yake daidai.
‌ای خداوند مرا یاد کن به رضامندیی که با قوم خودمی داری و به نجات خود از من تفقد نما. ۴ 4
Ka tuna da ni, ya Ubangiji, sa’ad da ka nuna alheri ga mutanenka, ka zo ka taimake ni sa’ad da ka cece su,
تاسعادت برگزیدگان تو را ببینم و به شادمانی قوم تو مسرور شوم و با میراث تو فخر نمایم. ۵ 5
don in ji daɗin nasarar zaɓaɓɓunka, don in sami rabo cikin farin cikin al’ummarka in kuma shiga gādonka cikin yin yabo.
با پدران خود گناه نموده‌ایم و عصیان ورزیده، شرارت کرده‌ایم. ۶ 6
Mun yi zunubi, kamar yadda kakanninmu suka yi; mun yi ba daidai ba muka kuma aikata mugunta.
پدران ما کارهای عجیب تو را در مصر نفهمیدند و کثرت رحمت تو را به یاد نیاوردند بلکه نزد دریا یعنی بحر قلزم فتنه انگیختند. ۷ 7
Sa’ad da kakanninmu suke a Masar, ba su damu da mu’ujizanka ba; ba su tuna yawan alheranka ba, suka kuma yi tayarwa a teku, Jan Teku.
لیکن به‌خاطر اسم خود ایشان رانجات داد تا توانایی خود را اعلان نماید. ۸ 8
Duk da haka ya cece su saboda sunansa, don yă sanar da ikonsa mai girma.
و بحرقلزم را عتاب کرد که خشک گردید. پس ایشان رادر لجه‌ها مثل بیابان رهبری فرمود. ۹ 9
Ya tsawata wa Jan Teku, ya kuwa bushe; ya bi da su ta cikin zurfafa sai ka ce a hamada.
و ایشان رااز دست دشمن نجات داد و از دست خصم رهایی بخشید. ۱۰ 10
Ya cece su daga hannun maƙiyi; daga hannun abokin gāba ya fanshe su.
و آب، دشمنان ایشان را پوشانید که یکی از ایشان باقی نماند. ۱۱ 11
Ruwaye suka rufe abokan gābansu; babu ko ɗaya da ya tsira.
آنگاه به کلام اوایمان آوردند و حمد او را سراییدند. ۱۲ 12
Sa’an nan suka gaskata alkawarinsa suka kuma rera yabonsa.
لیکن اعمال او را به زودی فراموش کردند و مشورت اورا انتظار نکشیدند. ۱۳ 13
Amma nan da nan suka manta abin da ya yi ba su kuwa jira shawararsa ba.
بلکه شهوت‌پرستی نمودنددر بادیه؛ و خدا را امتحان کردند در هامون. ۱۴ 14
A cikin hamada suka bar sha’awarsu ta mamaye su a ƙasar da babu kome suka gwada Allah.
ومسالت ایشان را بدیشان داد. لیکن لاغری درجانهای ایشان فرستاد. ۱۵ 15
Sai ya ba su abin da suka roƙa, amma ya aika musu da muguwar cuta.
پس به موسی در اردو حسد بردند و به هارون، مقدس یهوه. ۱۶ 16
A sansani suka ji kishin Musa da kuma Haruna, wanda Ubangiji ya keɓe.
و زمین شکافته شده، داتان را فرو برد و جماعت ابیرام را پوشانید. ۱۷ 17
Ƙasa ta buɗe ta haɗiye Datan ta binne iyalin Abiram.
وآتش، در جماعت ایشان افروخته شده، شعله آتش شریران را سوزانید. ۱۸ 18
Wuta ta ƙuno a cikin mabiyansu; harshen wuta ya cinye mugaye.
گوساله‌ای درحوریب ساختند و بتی ریخته شده را پرستش نمودند. ۱۹ 19
A Horeb suka yi ɗan maraƙi suka yi wa gunkin zubi daga ƙarfe sujada.
و جلال خود را تبدیل نمودند به مثال گاوی که علف می‌خورد. ۲۰ 20
Suka sauke Ɗaukakarsu saboda siffar bijimi, wanda yake cin ciyawa.
و خدای نجات‌دهنده خود را فراموش کردند که کارهای عظیم در مصر کرده بود. ۲۱ 21
Suka manta da Allahn da ya cece su, wanda ya aikata manyan abubuwa a Masar,
و اعمال عجیبه را در زمین حام و کارهای ترسناک را در بحر قلزم. ۲۲ 22
mu’ujizai a ƙasar Ham ayyukan banrazana a Jan Teku.
آنگاه گفت که ایشان را هلاک بکند. اگر برگزیده اوموسی در شکاف به حضور وی نمی ایستاد، تاغضب او را از هلاکت ایشان برگرداند. ۲۳ 23
Don haka ya ce zai hallaka su, amma Musa, zaɓaɓɓensa, ya yi godo a gabansa don yă kau da hasalarsa daga hallaka su.
و زمین مرغوب را خوار شمردند و به کلام وی ایمان نیاوردند. ۲۴ 24
Sai suka rena ƙasa mai ni’ima; ba su gaskata alkawarinsa ba.
و در خیمه های خود همهمه کردندو قول خداوند را استماع ننمودند. ۲۵ 25
Suka yi gunaguni a tentunansu ba su kuwa yi biyayya da Ubangiji ba.
لهذا دست خود را برایشان برافراشت، که ایشان را در صحرااز پا درآورد. ۲۶ 26
Saboda haka ya rantse musu ya kuma ɗaga hannu cewa zai sa su mutu a cikin hamada,
و ذریت ایشان را در میان امتهابیندازد و ایشان را در زمینها پراکنده کند. ۲۷ 27
ya sa zuriyarsu su mutu a cikin al’ummai ya kuma watsar da su cikin dukan ƙasashe.
پس به بعل فغور پیوستند و قربانی های مردگان راخوردند. ۲۸ 28
Suka haɗa kai da Ba’al-Feyor suka kuma ci hadayun da aka miƙa wa allolin da ba su da rai;
و به‌کارهای خود خشم او را به هیجان آوردند و وبا بر ایشان سخت آمد. ۲۹ 29
suka tsokane Ubangiji ya yi fushi ta wurin mugayen ayyukansu, sai annoba ta ɓarke a cikinsu.
آنگاه فینحاس بر پا ایستاده، داوری نمود ووبا برداشته شد. ۳۰ 30
Amma Finehas ya miƙe tsaye ya ɗauki mataki, sai annobar ta daina.
و این برای او به عدالت محسوب گردید، نسلا بعد نسل تا ابدالاباد. ۳۱ 31
An ayana masa wannan a matsayin adalci har zamanai marar matuƙa masu zuwa.
واو را نزد آب مریبه غضبناک نمودند. حتی موسی را به‌خاطر ایشان آزاری عارض گردید. ۳۲ 32
A ruwan Meriba suka ba Ubangiji fushi, sai wahala ta zo wa Musa saboda su;
زیراکه روح او را تلخ ساختند، تا از لبهای خود ناسزاگفت. ۳۳ 33
saboda sun yi tayarwa a kan Ruhun Allah, har mugayen kalmomi suka fito daga leɓunan Musa.
و آن قوم‌ها را هلاک نکردند، که درباره ایشان خداوند امر فرموده بود. ۳۴ 34
Ba su hallakar da mutanen yadda Ubangiji ya umarce su ba,
بلکه خویشتن را با امتها آمیختند و کارهای ایشان را آموختند. ۳۵ 35
amma suka yi cuɗanya da al’ummai suka ɗauki al’adunsu.
و بتهای ایشان را پرستش نمودند تا آنکه برای ایشان دام گردید. ۳۶ 36
Suka yi wa gumakansu sujada, waɗanda suka zama tarko gare su.
و پسران و دختران خویش رابرای دیوها قربانی گذرانیدند. ۳۷ 37
Suka miƙa’ya’yansu maza hadaya’yan matansu kuma ga aljanu.
و خون بی‌گناه راریختند یعنی خون پسران و دختران خود را که آن را برای بتهای کنعان ذبح کردند و زمین از خون ملوث گردید. ۳۸ 38
Suka zub da jini marar laifi, jinin’ya’yansu maza da mata, waɗanda suka miƙa hadaya ga gumakan Kan’ana, ƙasar kuwa ta ƙazantu ta wurin jininsu.
و از کارهای خود نجس شدند ودر افعال خویش زناکار گردیدند. ۳۹ 39
Suka ƙazantar da kansu ta wurin abin da suka yi; ta wurin ayyukansu suka yi karuwanci.
لهذا خشم خداوند بر قوم خود افروخته شد و میراث خویش را مکروه داشت. ۴۰ 40
Saboda haka Ubangiji ya yi fushi da mutanensa ya ji ƙyamar gādonsa.
و ایشان را به‌دست امتها تسلیم نمود تا آنانی که از ایشان نفرت داشتند، بر ایشان حکمرانی کردند. ۴۱ 41
Ya miƙa su ga al’ummai, maƙiyansu kuma suka yi mulki a kansu.
و دشمنان ایشان بر ایشان ظلم نمودند و زیر دست ایشان ذلیل گردیدند. ۴۲ 42
Abokan gābansu suka danne su suka sa su a ƙarƙashin ikonsu.
بارهای بسیار ایشان راخلاصی داد. لیکن به مشورتهای خویش براو فتنه کردند و به‌سبب گناه خویش خوار گردیدند. ۴۳ 43
Sau da yawa ya cece su, amma sun nace su yi tawaye suka kuma lalace cikin zunubinsu.
با وجود این، بر تنگی ایشان نظر کرد، وقتی که فریاد ایشان را شنید. ۴۴ 44
Amma ya lura da wahalarsu sa’ad da ya ji kukansu;
و به‌خاطر ایشان، عهدخود را به یاد آورد و در کثرت رحمت خویش بازگشت نمود. ۴۵ 45
saboda su ya tuna da alkawarinsa kuma daga yawan ƙaunarsa ya ji tausayi.
و ایشان را حرمت داد، در نظرجمیع اسیرکنندگان ایشان. ۴۶ 46
Ya sa aka ji tausayinsu a wurin dukan waɗanda suka kame su.
‌ای یهوه خدای ما، ما را نجات ده! و ما را از میان امتها جمع کن! تا نام قدوس تو را حمد گوییم و در تسبیح تو فخرنماییم. ۴۷ 47
Ka cece mu, Ubangiji Allahnmu, ka kuma tattara mu daga al’ummai, don mu yi wa sunanka mai tsarki godiya mu kuma ɗaukaka cikin yabonka.
یهوه خدای اسرائیل متبارک باد از ازل تا ابدالاباد. و تمامی قوم بگویند آمین. هللویاه! ۴۸ 48
Yabo ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, daga madawwami zuwa madawwami. Bari dukan mutane su ce, “Amin!” Yabo ga Ubangiji.

< مزامیر 106 >