< اعداد 8 >

و خداوند موسی را خطاب کرده، گفت: ۱ 1
Ubangiji ya ce wa Musa,
«هارون را خطاب کرده، به وی بگو: هنگامی که چراغها را برافرازی، هفت چراغ پیش شمعدان روشنایی بدهد.» ۲ 2
“Yi magana da Haruna, ka ce masa, ‘Sa’ad da za ka shisshirya fitilun nan bakwai, ka shirya su yadda za su fuskanci gaba domin haskensu yă haskaka ta gaba.’”
پس هارون چنین کرد، و چراغها را برافراشت تا پیش شمعدان روشنایی بدهد، چنانکه خداوند موسی را امرفرموده بود. ۳ 3
Haka kuwa Haruna ya yi; ya shisshirya fitilun yadda za su fuskanci gaba a kan wurin ajiye fitilan, kamar dai yadda Ubangiji ya umarci Musa.
و صنعت شمعدان این بود: ازچرخکاری طلا از ساق تا گلهایش چرخکاری بود، موافق نمونه‌ای که خداوند به موسی نشان داده بود، به همین طور شمعدان را ساخت. ۴ 4
Ga yadda aka yi wurin ajiye fitilan. An ƙera shi da zinariya daga gindinsa har zuwa sama inda ya buɗu. Aka ƙera wurin ajiye fitilan yadda Ubangiji ya nuna wa Musa.
و خداوند موسی را خطاب کرده، گفت: ۵ 5
Ubangiji ya ce wa Musa,
«لاویان را از میان بنی‌اسرائیل گرفته، ایشان راتطهیر نما. ۶ 6
“Keɓe Lawiyawa daga sauran Isra’ilawa, ka tsarkake su.
و بجهت تطهیر ایشان، به ایشان چنین عمل نما، آن کفاره گناه را بر ایشان بپاش و بر تمام بدن خود استره بگذرانند، و رخت خود را شسته، خود را تطهیر نمایند. ۷ 7
Ga yadda za ka tsarkake su, ka yayyafa musu ruwan tsarkakewa; ka sa su aske jikunansu duka su kuma wanke tufafinsu, ta haka za su tsarkake kansu.
و گاوی جوان و هدیه آردی آن، یعنی آرد نرم مخلوط با روغن بگیرند، وگاو جوان دیگر بجهت قربانی گناه بگیر. ۸ 8
Ka sa su ɗauki ɗan bijimi tare da lallausan garin hadaya, kwaɓaɓɓe da mai; sa’an nan, kai kuma ka ɗauki ɗan bijimi na biyu na hadaya don zunubi.
ولاویان را پیش خیمه اجتماع نزدیک بیاور، وتمامی جماعت بنی‌اسرائیل را جمع کن. ۹ 9
Ka kawo Lawiyawa a gaban Tentin Sujada, ka kuma kira taron Isra’ilawa duka.
ولاویان را به حضور خداوند نزدیک بیاور، وبنی‌اسرائیل دستهای خود را بر لاویان بگذارند. ۱۰ 10
Za ka kawo Lawiyawa a gaban Ubangiji, Isra’ilawa kuma za su ɗibiya musu hannuwansu.
و هارون لاویان را از جانب بنی‌اسرائیل به حضور خداوند هدیه بگذراند، تا خدمت خداوندرا بجا بیاورند. ۱۱ 11
Haruna zai miƙa Lawiyawa a gaban Ubangiji a matsayin hadaya ta kaɗawa daga Isra’ilawa, saboda a shirya su domin aikin Ubangiji.
و لاویان دستهای خود را بر سرگاوان بنهند، و تو یکی را بجهت قربانی گناه ودیگری را بجهت قربانی سوختنی برای خداوندبگذران، تا بجهت لاویان کفاره شود. ۱۲ 12
“Bayan Lawiyawa sun ɗibiya hannuwansu a kan bijiman, sai ka yi amfani da ɗaya a matsayin hadaya don zunubi ga Ubangiji, ɗayan kuma domin hadaya ta ƙonawa, don yin kafara saboda Lawiyawa.
و لاویان را پیش هارون و پسرانش برپا بدار، و ایشان رابرای خداوند هدیه بگذران. ۱۳ 13
Ka kuma sa Lawiyawa su tsaya a gaban Haruna da’ya’yansa, sai ka miƙa su kamar hadaya ta kaɗawa ga Ubangiji.
و لاویان را از میان بنی‌اسرائیل جدا نما و لاویان از آن من خواهندبود. ۱۴ 14
Da haka za ka keɓe Lawiyawa daga sauran Isra’ilawa, Lawiyawa za su zama nawa.
«و بعد از آن لاویان داخل شوند تا خدمت خیمه اجتماع را بجا آورند، و تو ایشان را تطهیرکرده، ایشان را هدیه بگذران. ۱۵ 15
“Bayan ka tsarkake Lawiyawa, ka kuma miƙa su kamar hadaya ta kaɗawa, sai su zo su yi aikinsu a Tentin Sujada.
زیراکه ایشان ازمیان بنی‌اسرائیل به من بالکل داده شده‌اند، و به عوض هر گشاینده رحم، یعنی به عوض همه نخست زادگان بنی‌اسرائیل، ایشان را برای خودگرفته‌ام. ۱۶ 16
Gama dukansu an ba ni su daga cikin Isra’ilawa a maimakon dukan waɗanda suka fara buɗe mahaifa, wato, dukan’ya’yan farin Isra’ilawa. Na karɓi Lawiyawa su zama nawa.
زیرا که جمیع نخست زادگان بنی‌اسرائیل خواه از انسان و خواه از بهایم، از آن من‌اند، در روزی که جمیع نخست زادگان را درزمین مصر زدم، ایشان را برای خود تقدیس نمودم. ۱۷ 17
Kowane ɗan farin haihuwa, ko mutum, ko dabba a Isra’ila, nawa ne. Sa’ad da na kashe’ya’yan fari a Masar, na keɓe’ya’yan fari na Isra’ilawa wa kaina.
پس لاویان را به عوض همه نخست زادگان بنی‌اسرائیل گرفتم. ۱۸ 18
Na kuma ɗauki Lawiyawa a maimakon dukan’ya’yan fari maza a Isra’ila.
و لاویان رااز میان بنی‌اسرائیل به هارون و پسرانش پیشکش دادم تا خدمت بنی‌اسرائیل را در خیمه اجتماع بجا آورند، و بجهت بنی‌اسرائیل کفاره نمایند، وچون بنی‌اسرائیل به قدس نزدیک آیند، وبا به بنی‌اسرائیل عارض نشود.» ۱۹ 19
Cikin dukan Isra’ilawa, na ba da Lawiyawa kyauta ga Haruna da’ya’yansa, su yi hidima a Tentin Sujada a madadin Isra’ilawa, su kuma yi kafara dominsu saboda kada annoba ta bugi Isra’ilawa sa’ad da suka je kusa da wuri mai tsarki.”
پس موسی و هارون و تمامی جماعت بنی‌اسرائیل به لاویان چنین کردند، برحسب هرآنچه خداوند موسی را درباره لاویان امرفرمود، همچنان بنی‌اسرائیل به ایشان عمل نمودند. ۲۰ 20
Musa, Haruna da kuma dukan taron Isra’ilawa, suka yi da Lawiyawa yadda Ubangiji ya umarci Musa.
و لاویان برای گناه خود کفاره کرده، رخت خود را شستند، و هارون ایشان را به حضور خداوند هدیه گذرانید، و هارون برای ایشان کفاره نموده، ایشان را تطهیر کرد. ۲۱ 21
Lawiyawa suka tsarkake kansu, suka kuma wanke tufafinsu. Sai Haruna ya miƙa su kamar hadaya ta kaɗawa a gaban Ubangiji, ya kuma yi kafara saboda su don yă tsarkake su.
و بعداز آن لاویان داخل شدند تا در خیمه اجتماع به حضور هارون و پسرانش به خدمت خودبپردازند، و چنانکه خداوند موسی را درباره لاویان امر فرمود، همچنان به ایشان عمل نمودند. ۲۲ 22
Bayan haka, sai Lawiyawa suka zo don su yi aikinsu a Tentin Sujada, a ƙarƙashin Haruna da’ya’yansa. Suka yi da Lawiyawa kamar dai yadda Ubangiji ya umarci Musa.
و خداوند موسی را خطاب کرده، گفت: ۲۳ 23
Ubangiji ya ce wa Musa,
«این است قانون لاویان که از بیست و پنج ساله و بالاتر داخل شوند تا در کار خیمه اجتماع مشغول خدمت بشوند. ۲۴ 24
“Wannan ya shafi Lawiyawa ne, wato, mazan da suka kai shekara ashirin da biyar, ko fiye, za su zo su yi aiki a Tentin Sujada,
و از پنجاه ساله از کارخدمت بازایستند، و بعد از آن خدمت نکنند. ۲۵ 25
amma in suka kai shekaru hamsin da haihuwa, dole su huta daga wannan aiki na yau da kullum, su kuma daina aiki.
لیکن با برادران خود در خیمه اجتماع به نگاهبانی نمودن مشغول شوند، و خدمتی دیگرنکنند. بدین طور با لاویان درباره ودیعت ایشان عمل نما.» ۲۶ 26
Za su iya taimakon’yan’uwansu cikin tafiyar da ayyuka a Tentin Sujada, amma su kansu ba za su yi aikin ba. Haka fa za ka ba wa Lawiyawa aikinsu.”

< اعداد 8 >