< ملاکی 3 >

اینک من رسول خود را خواهم فرستاد و اوطریق را پیش روی من مهیا خواهد ساخت و خداوندی که شما طالب او می‌باشید، ناگهان به هیکل خود خواهد آمد، یعنی آن رسول عهدی که شما از او مسرور می‌باشید. هان او می‌آید! قول یهوه صبایوت این است. ۱ 1
“Duba, zan aika manzona, wanda zai shirya hanya a gabana. Sa’an nan a farat ɗaya Ubangiji wanda kuke nema zai zo haikalinsa. Manzon alkawari, wanda kuke sa zuciya kuwa zai zo,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
اما کیست که روزآمدن او را متحمل تواند شد؟ و کیست که در حین ظهور وی تواند ایستاد؟ زیرا که او مثل آتش قالگر و مانند صابون گازران خواهد بود. ۲ 2
Amma wa zai jure wa ranar zuwansa? Wa zai iya tsaya sa’ad da ya bayyana? Gama zai zama kamar wuta mai tace ƙarfe, ko sabulu mai wanki.
و مثل قالگر و مصفی کننده نقره خواهد نشست وبنی لاوی را طاهر ساخته، ایشان را مانند طلا ونقره مصفی خواهد گردانید تا ایشان هدیه‌ای برای خداوند به عدالت بگذرانند. ۳ 3
Zai zama kamar mai tace azurfa da mai tsarkaketa; zai tsabtacce Lawiyawa, yă kuma tace su kamar zinariya da azurfa. Sa’an nan Ubangiji zai sami mutanen da za su kawo hadayu a cikin adalci.
آنگاه هدیه یهودا واورشلیم پسندیده خداوند خواهد شد چنانکه درایام قدیم و سالهای پیشین می‌بود. ۴ 4
Hadayun Yahuda da na Urushalima za su zama yardajje ga Ubangiji, za su zama kamar a kwanakin da suka wuce, kamar a shekarun baya.
و من برای داوری نزد شما خواهم آمد و به ضد جادوگران وزناکاران و آنانی که قسم دروغ می‌خورند و کسانی که بر مزدور در مزدش و بیوه‌زنان و یتیمان ظلم می‌نمایند و غریب را از حق خودش دورمی سازند و از من نمی ترسند، بزودی شهادت خواهم داد. قول یهوه صبایوت این است. ۵ 5
“Ta haka zan zo kusa da ku don in yi hukunci. Zan hanzarta ba da shaida a kan masu yin sihiri, da mazinata da masu shaidar zur. Zan ba da shaida a kan waɗanda suke zaluntar ma’aikata a kan albashinsu, da waɗanda suke ƙwarar gwauraye da marayu, suna kuma hana baƙi samun adalci, ba sa ma tsorona,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
زیرامن که یهوه می‌باشم، تبدیل نمی پذیرم و از این سبب شما‌ای پسران یعقوب هلاک نمی شوید. ۶ 6
“Ni Ubangiji ba na canjawa. Shi ya sa ku zuriyar Yaƙub, ba a hallaka ku ƙaƙaf ba.
شما از ایام پدران خود از فرایض من تجاوزنموده، آنها را نگاه نداشته‌اید. اما یهوه صبایوت می‌گوید: بسوی من بازگشت نمایید و من بسوی شما بازگشت خواهم کرد، اما شما می‌گویید به چه چیز بازگشت نماییم. ۷ 7
Tun zamanin kakanninku, kun juye wa ƙa’idodina baya, ba ku kuma kiyaye su ba. Ku komo gare ni, ni kuma zan koma gare ku,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Amma sai kuka ce, ‘Yaya za mu koma gare ka?’
آیا انسان خدا را گول زند؟ اما شما مرا گول زده‌اید و می‌گویید در چه چیز تو را گول زده‌ایم؟ در عشرها و هدایا. ۸ 8
“Mutum zai iya yi wa Allah fashi ne? Duk da haka kun yi mini fashi. “Amma sai kuka ce, ‘Yaya muka yi maka fashi?’ “A wajen zakka da hadayu.
شماسخت ملعون شده‌اید زیرا که شما یعنی تمامی این امت مرا گول زده‌اید. ۹ 9
Kuna ƙarƙashin la’ana, dukan al’ummarku, domin kuna yin mini fashi.
تمامی عشرها را به مخزنهای من بیاورید تا در خانه من خوراک باشدو یهوه صبایوت می‌گوید مرا به اینطور امتحان نمایید که آیا روزنه های آسمان را برای شمانخواهم گشاد و چنان برکتی بر شما نخواهم ریخت که گنجایش آن نخواهد بود؟ ۱۰ 10
Ku kawo dukan zakka cikin gidan ajiya, don a kasance da abinci a gidana. Ku gwada ni a wannan ku ga, ko ba zan buɗe taskokin sama in zubo muku albarka mai yawa, wadda har ba za ku rasa wurin sa ta ba, in ji Ubangiji Maɗaukaki.
و یهوه صبایوت می‌گوید: خورنده را به جهت شما منع خواهم نمود تا ثمرات زمین شما را ضایع نسازد و مو شما در صحرا بی‌بار نشود. ۱۱ 11
Zan hana ƙwari su cinye hatsinku. Kuringar inabi a gonakinku kuma ba za su zubar da’ya’yansu kafin su nuna ba,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
و همه امت هاشما را خوشحال خواهند خواند زیرا یهوه صبایوت می‌گوید که شما زمین مرغوب خواهیدبود. ۱۲ 12
“Sa’an nan dukan al’ummai za su ce da ku masu albarka, gama ƙasarku za tă yi daɗin zama,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
خداوند می‌گوید: به ضد من سخنان سخت گفته‌اید و می‌گویید به ضد تو چه گفته‌ایم؟ ۱۳ 13
“Kun faɗi mugayen abubuwa a kaina,” in ji Ubangiji. “Duk da haka kuka ce, ‘Me muka faɗa a kanka?’
گفته‌اید: بی‌فایده است که خدا را عبادت نماییم و چه سود از اینکه اوامر او را نگاه داریم وبحضور یهوه صبایوت با حزن سلوک نماییم؟ ۱۴ 14
“Kun ce, ‘Ba amfani a bauta wa Allah. Wanda amfani muka samu ta wurin kiyaye umarnansa muna yawo kamar masu makoki a gaban Ubangiji Maɗaukaki?
و حال متکبران را سعادتمند می‌خوانیم وبدکاران نیز فیروز می‌شوند و ایشان خدا راامتحان می‌کنند و (معهذا) ناجی می‌گردند. ۱۵ 15
A ganinmu, masu girman kai suna jin daɗi. Masu aikata mugunta kuwa ba arziki kaɗai suka yi ba, amma sukan gwada Allah da mugayen ayyukansu, su kuwa zauna lafiya.’”
آنگاه ترسندگان خداوند با یکدیگر مکالمه کردند و خداوند گوش گرفته، ایشان را استماع نمود و کتاب یادگاری به جهت ترسندگان خداوند و به جهت آنانی که اسم او را عزیزداشتند مکتوب شد. ۱۶ 16
Sa’an nan waɗanda suke tsoron Ubangiji suka yi magana da juna, Ubangiji kuwa ya kasa kunne ya kuma ji. A gabansa aka rubuta a littafin tarihi waɗanda suke tsoron Ubangiji, suna kuma girmama sunansa.
و یهوه صبایوت می‌گویدکه ایشان در آن روزی که من تعیین نموده‌ام، ملک خاص من خواهند بود و بر ایشان ترحم خواهم نمود، چنانکه کسی بر پسرش که او راخدمت می‌کند ترحم می‌نماید. ۱۷ 17
“A ranar da na shirya ajiyayyen mallakata, za su zama nawa,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Zan ji kansu kamar yadda mahaifi cikin tausayi yakan ji kan ɗansa wanda yake masa hidima.
و شمابرگشته، در میان عادلان و شریران و در میان کسانی که خدا را خدمت می‌نمایند و کسانی که او را خدمت نمی نمایند، تشخیص خواهید نمود. ۱۸ 18
Za ku kuma ga bambanci tsakanin masu adalci da mugaye, tsakanin waɗanda suke wa Allah hidima da kuma waɗanda ba sa yi.

< ملاکی 3 >