< داوران 21 >

و مردان اسرائیل در مصفه قسم خورده، گفتند که «احدی از ما دختر خود را به بنیامینیان به زنی ندهند.» ۱ 1
Mutanen Isra’ila sun riga sun yi rantsuwa a Mizfa cewa, “Ba ɗayanmu da zai ba da’yarsa aure ga mutumin Benyamin.”
و قوم به بیت ئیل آمده، در آنجا به حضور خدا تا شام نشستند و آواز خودرا بلند کرده، زار‌زار بگریستند. ۲ 2
Sai mutanen suka tafi Betel, inda suka zauna a gaban Allah har yamma, suna tā da muryoyinsu suna kuka mai zafi.
و گفتند: «ای یهوه، خدای اسرائیل، این چرا در اسرائیل واقع شده است که امروز یک سبط از اسرائیل کم شود؟» ۳ 3
Suka ce, ya Ubangiji, Allah na Isra’ila, “Me ya sa wannan abu ya faru da Isra’ila? Don me kabila ɗaya daga Isra’ila za tă ɓace a yau?”
و در فردای آن روز قوم به زودی برخاسته، مذبحی در آنجا بنا کردند، وقربانی های سوختنی و ذبایح سلامتی گذرانیدند. ۴ 4
Kashegari da sassafe mutane suka gina bagade suka miƙa hadaya ta ƙonawa da hadaya ta salama.
و بنی‌اسرائیل گفتند: «کیست از تمامی اسباطاسرائیل که در جماعت نزد خداوند بر نیامده است.» زیرا قسم سخت خورده، گفته بودند که هرکه به حضور خداوند به مصفه نیاید، البته کشته شود. ۵ 5
Sa’an nan Isra’ilawa suka ce, “Wace kabila ce cikin kabilan Isra’ila ba tă zo taro a gaban Ubangiji ba?” Gama an yi rantsuwa cewa duk wanda ya kāsa zuwa taro a gaban Ubangiji a Mizfa lalle a kashe shi.
و بنی‌اسرائیل درباره برادر خود بنیامین پشیمان شده، گفتند: «امروز یک سبط از اسرائیل منقطع شده است. ۶ 6
To, Isra’ilawa suka yi juyayin’yan’uwansu, mutanen Benyamin. “Yau an hallaka kabila daga cikin Isra’ila.
برای بقیه ایشان درباره زنان چه کنیم؟ زیرا که ما به خداوند قسم خورده‌ایم که از دختران خود به ایشان به زنی ندهیم.» ۷ 7
Yaya za mu ba wa waɗanda suka rage mata, da yake mun riga mun yi rantsuwa a gaban Ubangiji, ba za mu ba su ɗaya daga’ya’yanmu su aura ba?”
و گفتند: «کدام‌یک از اسباط اسرائیل است که به حضور خداوند به مصفه نیامده است؟» و اینک از یابیش جلعاد کسی به اردو و جماعت نیامده بود. ۸ 8
Sa’an nan suka ce, “Wace kabila ce cikin kabilan Isra’ila ba tă zo taro a gaban Ubangiji a Mizfa ba?” Sai su gane cewa babu wani daga Yabesh Gileyad da ya zo sansani don taron.
زیرا چون قوم شمرده شدند اینک ازساکنان یابیش جلعاد احدی در آنجا نبود. ۹ 9
Gama da aka yi ƙidaya mutane, sai aka gane cewa babu wani daga mutanen Yabesh Gileyad da yake a can.
پس جماعت دوازده هزار نفر از شجاع ترین قوم را به آنجا فرستاده، و ایشان را امر کرده، گفتند: «بروید و ساکنان یابیش جلعاد را با زنان و اطفال به دم شمشیر بکشید. ۱۰ 10
Saboda haka sai taron ya umarci jarumai dubu goma sha biyu su je Yabesh Gileyad su karkashe waɗanda suke zaune a can, duk da mata da yara.
و آنچه باید بکنید این است که هر مردی را و هر زنی را که با مرد خوابیده باشد، هلاک کنید.» ۱۱ 11
Suka ce musu, “Ga abin da za ku yi. Ku karkashe duk namiji da kowace macen da ta riga ta san namiji.”
و در میان ساکنان یابیش جلعادچهارصد دختر باکره که با ذکوری نخوابیده ومردی را نشناخته بودند یافتند، و ایشان را به اردو در شیلوه که در زمین کنعان است، آوردند. ۱۲ 12
Suka samu a cikin mutanen da suke zaune a Yabesh Gileyad mata ɗari huɗu da ba su taɓa kwana da namiji ba, suka kwashe su zuwa sansani a Shilo a Kan’ana.
و تمامی جماعت نزد بنی بنیامین که درصخره رمون بودند فرستاده، ایشان را به صلح دعوت کردند. ۱۳ 13
Sa’an nan dukan taro suka aika wa mutanen Benyamin da suke a Dutsen Rimmon cewa yaƙi ya ƙare, yanzu sai salama.
و در آن وقت بنیامینیان برگشتند و دخترانی را که از زنان یابیش جلعادزنده نگاه داشته بودند به ایشان دادند، و باز ایشان را کفایت نکرد. ۱۴ 14
Saboda haka mutanen Benyamin suka komo a lokacin aka kuma ba su matan Yabesh Gileyad nan da aka bari da rai. Amma matan ba su ishe su duka ba.
و قوم برای بنیامین پشیمان شدند، زیراخداوند در اسباط اسرائیل شقاق پیدا کرده بود. ۱۵ 15
Mutanen kuwa suka yi juyayi saboda mutanen Benyamin, domin Ubangiji ya yi gibi a cikin kabilan Isra’ila.
و مشایخ جماعت گفتند: «درباره زنان به جهت باقی ماندگان چه کنیم چونکه زنان از بنیامین منقطع شده‌اند؟ ۱۶ 16
Shugabannin taron suka ce, “Da matan Benyamin da aka hallaka, yaya za mu yi da mazan da suka ragu da ba su sami mata ba?”
و گفتند: میراثی به جهت نجات‌یافتگان بنیامین باید باشد تا سبطی ازاسرائیل محو نشود. ۱۷ 17
Suka ce, “Dole mutanen Benyamin da suka ragu su sami gādo, domin kada wata kabila a Isra’ila ta ɓace.
اما ما دختران خود را به ایشان به زنی نمی توانیم داد زیرا بنی‌اسرائیل قسم خورده، گفته‌اند ملعون باد کسی‌که زنی به بنیامین دهد. ۱۸ 18
Ba za mu iya ba su’yan matanmu su zama matansu ba, da yake mu Isra’ilawa mun riga mun yi wannan rantsuwa cewa, ‘La’ananne ne wanda ya ba da’yarsa aure ga mutum Benyamin.’
و گفتند: «اینک هر سال در شیلوه که به طرف شمال بیت ئیل و به طرف مشرق راهی که ازبیت ئیل به شکیم می‌رود، و به سمت جنوبی لبونه است، عیدی برای خداوند می‌باشد.» ۱۹ 19
Sai suka tuna, akwai bikin Ubangiji da sukan yi shekara-shekara a Shilo ya yi kusa. Shilo yana arewancin Betel, kudu da Lebona, gabas da hanyar da take tsakanin Betel da Shekem.”
پس بنی بنیامین را امر فرموده، گفتند: «بروید درتاکستانها در کمین باشید، ۲۰ 20
Saboda haka suka cewa mutanen Benyamin, “Ku je ku ɓuya a gonakin inabi
و نگاه کنید و اینک اگر دختران شیلوه بیرون آیند تا با رقص کنندگان رقص کنند، آنگاه از تاکستانها درآیید، و ازدختران شیلوه هرکس زن خود را ربوده، به زمین بنیامین برود. ۲۱ 21
ku lura. Sa’ad da’yan matan Shilo suka fito waje don su yi rawa, ku fito a guje daga gonakin inabi, kowannenku yă kama wa kansa mata daga cikin’yan matan Shilo, ku tafi ƙasar Benyamin.
و چون پدران و برادران ایشان آمده، نزد ما شکایت کنند، به ایشان خواهیم گفت: «ایشان را به‌خاطر ما ببخشید، چونکه مابرای هر کس زنش را در جنگ نگاه نداشتیم، وشما آنها را به ایشان ندادید، الان مجرم می‌باشید.» ۲۲ 22
Sa’ad da iyayensu maza ko’yan’uwansu suka kawo mana ƙara, za mu ce musu, ‘Ku yi mana alheri ku bar su, domin ba mu samo musu mata ba lokacin yaƙi, ku kuma marasa laifi ne, tun da yake ba ku ba da’ya’yan matanku gare su ba.’”
پس بنی بنیامین چنین کردند، و ازرقص کنندگان، زنان را برحسب شماره خودگرفتند، و ایشان را به یغما برده، رفتند، و به ملک خود برگشته، شهرها را بنا کردند و در آنها ساکن شدند. ۲۳ 23
Haka mutanen Benyamin suka yi. Yayinda’yan matan suke rawa, kowane mutum ya kama ɗaya ya yi gaba da ita ta zama matarsa. Sa’an nan suka komo ƙasar gādonsu suka sāke giggina garuruwan suka kuwa zauna a cikinsu.
و در آن وقت بنی‌اسرائیل هر کس به سبط خود و به قبیله خود روانه شدند، و از آنجاهرکس به ملک خود بیرون رفتند. ۲۴ 24
A lokacin, Isra’ilawa sun bar wurin suka tafi gida zuwa ga kabilansu da zuriyoyinsu, kowane zuwa gādonsa.
و در آن ایام در اسرائیل پادشاهی نبود وهرکس آنچه در نظرش پسند می‌آمد، می‌کرد. ۲۵ 25
A kwanakin Isra’ila ba ta da sarki; kowa ya yi abin da ya ga dama.

< داوران 21 >