< داوران 10 >

و بعد از ابیملک تولع بن فواه بن دودا، مردی از سبط یساکار، برخاست تااسرائیل را رهایی دهد، و او در شامیر در کوهستان افرایم ساکن بود. ۱ 1
Bayan zamanin Abimelek, sai Tola ɗan Fuwa ɗan Dodo daga Issakar ya tashi don yă ceci Isra’ila. Yana zama a Shamir a ƙasar tudu ta Efraim.
و او بر اسرائیل بیست و سه سال داوری نمود، پس وفات یافته، در شامیر مدفون شد. ۲ 2
Ya shugabanci Isra’ila shekara ashirin da uku sa’an nan ya mutu, aka kuma binne shi a Shamir.
و بعد از او یائیر جلعادی برخاسته، براسرائیل بیست و دو سال داوری نمود. ۳ 3
Bayansa kuma sai Yayir daga Gileyad, wanda ya shugabanci Isra’ila shekara ashirin da biyu.
و او راسی پسر بود که بر سی کره الاغ سوار می‌شدند، وایشان را سی شهر بود که تا امروز به حووت یائیرنامیده است، و در زمین جلعاد می‌باشد. ۴ 4
Yana’ya’ya talatin, waɗanda suke hawan jakuna talatin. Sun shugabanci birane talatin a Gileyad, har wa yau ana ce da biranen Hawwot Yayir.
و یائیروفات یافته، در قامون دفن شد. ۵ 5
Sa’ad da Yayir ya mutu, sai aka binne shi a Kamon.
و بنی‌اسرائیل باز در نظر خداوند شرارت ورزیده، بعلیم و عشتاروت و خدایان ارام وخدایان صیدون و خدایان موآب و خدایان بنی عمون و خدایان فلسطینیان را عبادت نمودند، و یهوه را ترک کرده، او را عبادت نکردند. ۶ 6
Isra’ilawa suka sāke yin mugayen ayyuka a gaban Ubangiji. Suka shiga bautar Ba’al da Ashtarot, da kuma allolin Aram, allolin Sidon, allolin Mowab, Ammonawa da kuma allolin Filistiyawa. Kuma domin Isra’ilawa sun bar Ubangiji ba su ƙara bauta masa ba,
وغضب خداوند بر اسرائیل افروخته شده، ایشان را به‌دست فلسطینیان و به‌دست بنی عمون فروخت. ۷ 7
sai ya fusata da su. Ya sayar da su ga hannun Filistiyawa da Ammonawa,
و ایشان در آن سال بر بنی‌اسرائیل ستم و ظلم نمودند، و بر جمیع بنی‌اسرائیل که به آن طرف اردن در زمین اموریان که در جلعادباشد، بودند، هجده سال ظلم کردند. ۸ 8
waɗanda suka fatattake su a shekarar suka kuma ragargaza su. Shekara goma sha takwas suka yi ta danne dukan Isra’ilawan da suke gabashin Urdun a Gileyad, ƙasar Amoriyawa.
وبنی عمون از اردن عبور کردند، تا با یهودا و بنیامین و خاندان افرایم نیز جنگ کنند، و اسرائیل درنهایت تنگی بودند. ۹ 9
Ammonawa su ma suka haye Urdun domin su yi yaƙi da Yahuda, Benyamin da kuma gidan Efraim; Isra’ila kuwa suka kasance cikin wahala ƙwarai da gaske.
و بنی‌اسرائیل نزد خداوند فریاد برآورده، گفتند: «به تو گناه کرده‌ایم، چونکه خدای خود راتر ک کرده، بعلیم را عبادت نمودیم.» ۱۰ 10
Sa’an nan Isra’ilawa suka yi kuka ga Ubangiji, suka ce, “Mun yi maka zunubi, mun bar Allahnmu muka shiga bautar Ba’al.”
خداوندبه بنی‌اسرائیل گفت: «آیا شما را از مصریان واموریان و بنی عمون و فلسطینیان رهایی ندادم؟ ۱۱ 11
Ubangiji ya ce, “Sa’ad da Masarawa, Amoriyawa, Ammonawa, Filistiyawa,
و چون صیدونیان و عمالیقیان و معونیان برشما ظلم کردند، نزد من فریاد برآورید و شما را از دست ایشان رهایی دادم. ۱۲ 12
Sidoniyawa, Amalekawa da kuma mutanen Mawon suka wulaƙanta ku kuka kuwa yi mini kuka, ban cece ku daga hannunsu ba?
لیکن شما مرا ترک کرده، خدایان غیر را عبادت نمودید، پس دیگرشما را رهایی نخواهم داد. ۱۳ 13
Amma kuka bar ni kuka bauta wa waɗansu alloli, saboda haka ni ma ba zan ƙara cece ku ba.
بروید و نزدخدایانی که اختیار کرده‌اید، فریاد برآورید، وآنها شما را در وقت تنگی شما رهایی دهند.» ۱۴ 14
Ku tafi ku yi wa allolin da kuka zaɓa. Bari su cece ku sa’ad da kuke cikin wahala!”
بنی‌اسرائیل به خداوند گفتند: «گناه کرده‌ایم، پس برحسب آنچه درنظر تو پسند آید به ما عمل نما، فقط امروز ما را رهایی ده.» ۱۵ 15
Amma Isra’ilawa suka ce wa Ubangiji, “Mu dai mun yi zunubi. Ka yi da mu abin da ka ga dama, amma muna roƙonka ka cece mu a yanzu.”
پس ایشان خدایان غیر را از میان خود دور کرده، یهوه راعبادت نمودند، و دل او به‌سبب تنگی اسرائیل محزون شد. ۱۶ 16
Sa’an nan suka zubar da allolin nan daga cikinsu suka bauta wa Ubangiji. Ubangiji kuwa bai ƙara daure da azabar da Isra’ila suke sha ba.
پس بنی عمون جمع شده، در جلعاد اردوزدند، و بنی‌اسرائیل جمع شده، در مصفه اردوزدند. ۱۷ 17
Sa’ad da aka kira Ammonawa su yi ɗamarar yaƙi, sai su kuma kafa sansani a Gileyad, Isra’ilawa kuwa suka tattaru suka kafa sansani Mizfa.
و قوم یعنی سروران جلعاد به یکدیگرگفتند: «کیست آن که جنگ را با بنی عمون شروع کند؟ پس وی سردار جمیع ساکنان جلعادخواهد بود.» ۱۸ 18
Shugabannin mutanen Gileyad suka cewa juna, “Duk wanda zai fara fāɗa wa Ammonawa shi zai zama shugaban duk waɗanda suke zama a Gileyad.”

< داوران 10 >