< ایّوب 40 >

۱ 1
Ubangiji ya ce wa Ayuba,
«آیا مجادله کننده با قادرمطلق مخاصمه نماید؟ کسی‌که با خدا محاجه کند آن را جواب بدهد.» ۲ 2
“Mai neman sa wa wani laifi zai iya ja da Maɗaukaki? Bari mai tuhumar Allah yă amsa masa.”
آنگاه ایوب خداوند را جواب داده، گفت: ۳ 3
Sai Ayuba ya amsa wa Ubangiji,
«اینک من حقیر هستم و به تو چه جواب دهم؟ دست خود را به دهانم گذاشته‌ام. ۴ 4
“Ai, ni ba a bakin kome nake ba ne, ta yaya zan iya amsa maka? Na rufe bakina da hannuna.
یک مرتبه گفتم و تکرار نخواهم کرد. بلکه دو مرتبه و نخواهم افزود.» ۵ 5
Na yi magana sau ɗaya amma ba ni da amsa, sau biyu, amma ba zan ƙara cewa kome ba.”
پس خداوند ایوب را از گردباد خطاب کرد وگفت: ۶ 6
Sa’an nan Ubangiji ya yi wa Ayuba magana ta cikin guguwa,
«الان کمر خود را مثل مرد ببند. از توسوال می‌نمایم و مرا اعلام کن. ۷ 7
“Ka tashi tsaye ka tsaya da ƙarfi kamar namiji; zan yi maka tambaya kuma za ka amsa mini.
آیا داوری مرانیز باطل می‌نمایی؟ و مرا ملزم می‌سازی تاخویشتن را عادل بنمایی؟ ۸ 8
“Ko za ka ƙi yarda da shari’ata? Za ka ba ni laifi don ka nuna kai marar laifi ne?
آیا تو را مثل خدابازویی هست؟ و به آواز مثل او رعد توانی کرد؟ ۹ 9
Ko hannunka irin na Allah ne, kuma ko muryarka za tă iya tsawa kamar ta Allah?
الان خویشتن را به جلال و عظمت زینت بده. و به عزت و شوکت ملبس ساز. ۱۰ 10
Sai ka yi wa kanka ado da ɗaukaka da girma, ka yafa daraja da muƙami.
شدت غضب خود را بریز و به هرکه متکبر است نظر افکنده، اورا به زیر انداز. ۱۱ 11
Ka saki fushinka, ka dubi dukan wani mai girman kai ka wulaƙanta shi.
بر هرکه متکبر است نظر کن و اورا ذلیل بساز. و شریران را در جای ایشان پایمال کن. ۱۲ 12
Ka dubi duk wani mai girman kai ka ƙasƙantar da shi, ka tattake mugaye a inda ka tsaya.
ایشان را با هم در خاک پنهان نما و رویهای ایشان را درجای مخفی محبوس کن. ۱۳ 13
Ka bizne su duka tare ka rufe fuskokinsu a cikin kabari.
آنگاه من نیز درباره تو اقرار خواهم کرد، که دست راستت تو را نجات تواند داد. ۱۴ 14
Sa’an nan ni kaina zan shaida maka cewa hannun damanka zai iya cetonka.
اینک بهیموت که او را باتو آفریده‌ام که علف را مثل گاو می‌خورد، ۱۵ 15
“Dubi dorina, wadda na halicce ku tare kuma ciyawa take ci kamar sa.
همانا قوت او در کمرش می‌باشد، و توانایی وی در رگهای شکمش. ۱۶ 16
Ga shi ƙarfinta yana a ƙugunta ikonta yana cikin tsokar cikinta.
دم خود را مثل سروآزاد می‌جنباند. رگهای رانش بهم پیچیده است. ۱۷ 17
Wutsiyarta tana da ƙarfi kamar itacen al’ul; jijiyoyin cinyoyinta suna haɗe a wuri ɗaya.
استخوانهایش مثل لوله های برنجین واعضایش مثل تیرهای آهنین است. ۱۸ 18
Ƙasusuwanta bututun tagulla ne, haƙarƙarinta kamar sandunan ƙarfe.
او افضل صنایع خدا است. آن که او را آفرید حربه‌اش را به او داده است. ۱۹ 19
Tana ta farko cikin ayyukan Allah, Mahaliccinta kaɗai yake iya tunkarar ta da takobi.
به درستی که کوهها برایش علوفه می‌رویاند، که در آنها تمامی حیوانات صحرابازی می‌کنند ۲۰ 20
Tuddai su suke tanada mata abinci a inda duk namun jeji suke wasa.
زیر درختهای کنار می‌خوابد. در سایه نیزار و در خلاب. ۲۱ 21
Tana kwanciya a ƙarƙashin inuwar itacen lotus ta ɓuya cikin kyauro da fadama.
درختهای کنار او را به سایه خود می‌پوشاند، و بیدهای نهر، وی رااحاطه می‌نماید. ۲۲ 22
Inuwa ta rufe ta da ƙaddaji, itatuwan wardi na rafi, sun kewaye ta.
اینک رودخانه طغیان می‌کند، لیکن او نمی ترسد و اگر‌چه اردن دردهانش ریخته شود ایمن خواهد بود. ۲۳ 23
Sa’ad da kogi ya cika yana hauka, ba tă damu ba; ba abin da zai same ta ko da a gaban bakinta Urdun yake wucewa.
آیا چون نگران است او را گرفتار توان کرد؟ یا بینی وی را باقلاب توان سفت؟ ۲۴ 24
Ko akwai wanda zai iya kama ta ba ta kallo, ko kuma a kama ta da tarko a huda hancinta?

< ایّوب 40 >