< ارمیا 40 >

کلامی که از جانب خداوند بر ارمیا نازل شد بعد از آنکه نبوزردان رئیس جلادان او را از رامه رهایی داد و وی را از میان تمامی اسیران اورشلیم و یهودا که به بابل جلای وطن می‌شدند و او در میان ایشان به زنجیرها بسته شده بود برگرفت. ۱ 1
Sai magana ta zo wa Irmiya daga Ubangiji bayan Nebuzaradan shugaban matsaran sarki ya sake shi a Rama. Ya sami Irmiya a daure da sarƙoƙi a cikin sauran kamammu daga Urushalima da kuma Yahuda waɗanda ake kaiwa zaman bauta a Babilon.
و رئیس جلادان ارمیا را گرفته، وی را گفت: «یهوه خدایت این بلا را درباره این مکان فرموده است. ۲ 2
Sa’ad da shugaban matsaran ya sami Irmiya sai ya ce masa, “Ubangiji Allahnka ya sa wannan masifa saboda wannan wuri.
و خداوند برحسب کلام خود این را به وقوع آورده، عمل نموده است. ۳ 3
Yanzu kuma Ubangiji ya cika shi; ya yi kamar yadda ya faɗa. Dukan wannan ya faru domin kun yi zunubi ga Ubangiji ba ku kuwa yi masa biyayya ba.
وحال اینک من امروز تو را از زنجیرهایی که بردستهای تو است رها می‌کنم. پس اگر در نظرت پسند آید که با من به بابل بیایی بیا و تو را نیکومتوجه خواهم شد. و اگر در نظرت پسند نیاید که همراه من به بابل آیی، پس میا و بدان که تمامی زمین پیش تو است هر جایی که در نظرت خوش و پسند آید که بروی به آنجا برو.» ۴ 4
Amma yau ina’yantar da kai daga sarƙoƙin da suke a hannuwanka. Zo mu tafi Babilon, in kana so, zan kuwa lura da kai; amma in ba ka so, kada ka zo. Ga shi, dukan ƙasar tana a gabanka; ka tafi duk inda ka so.”
و وقتی که او هنوز برنگشته بود (وی راگفت ): «نزد جدلیا ابن اخیقام بن شافان که پادشاه بابل او را بر شهرهای یهودا نصب کرده است برگرد و نزد او در میان قوم ساکن شو یا هر جایی که می‌خواهی بروی برو.» پس رئیس جلادان اورا توشه راه و هدیه داد و او را رها نمود. ۵ 5
Amma, kafin Irmiya yă juya yă tafi, Nebuzaradan ya ƙara da cewa, “Ka koma wurin Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, wanda sarkin Babilon ya naɗa a kan garuruwan Yahuda, ka zauna da shi a cikin mutane, ko kuwa ka tafi duk inda ka ga dama.” Sa’an nan shugaban ya ba shi abinci da kuma kyauta sai ya bar shi ya tafi.
و ارمیانزد جدلیا ابن اخیقام به مصفه آمده، نزد او در میان قومی که در زمین باقی‌مانده بودند ساکن شد. ۶ 6
Saboda haka Irmiya ya tafi wurin Gedaliya ɗan Ahikam, a Mizfa ya zauna tare da shi a cikin mutanen da aka bari a ƙasar.
و چون تمامی سرداران لشکر که در صحرابودند و مردان ایشان شنیدند که پادشاه بابل جدلیاابن اخیقام را بر زمین نصب کرده و مردان و زنان واطفال و فقیران زمین را که به بابل برده نشده بودندبه او سپرده است، ۷ 7
Sa’ad da dukan shugabannin hafsoshin tare da mutanen da suke a karkara suka ji cewa sarkin Babilon ya naɗa Gedaliya ɗan Ahikam gwamna a kan ƙasar ya kuma sa shi ya lura da maza, mata da’ya’yan da suke mafi talauci a ƙasar da waɗanda ba a kwashe zuwa zaman bauta a Babilon ba,
آنگاه ایشان نزد جدلیا به مصفه آمدند یعنی اسماعیل بن نتنیا و یوحانان ویوناتان پسران قاریح و سرایا ابن تنحومت وپسران عیفای نطوفاتی و یزنیا پسر معکاتی ایشان و مردان ایشان. ۸ 8
sai suka zo wurin Gedaliya a Mizfa, Ishmayel ɗan Netaniya, Yohanan da Yonatan’ya’yan Kareya, da Serahiya ɗan Tanhumet maza,’ya’yan Efai maza, mutumin Netofa, da Yezaniya ɗan mutumin Ma’aka da mutanensu.
و جدلیا ابن اخیقام بن شافان برای ایشان و کسان ایشان قسم خورده، گفت: «ازخدمت نمودن به کلدانیان مترسید. در زمین ساکن شوید و پادشاه بابل را بندگی نمایید و برای شمانیکو خواهد شد. ۹ 9
Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, ya yi rantsuwa don yă tabbatar musu da mutanensu. Ya ce, “Kada ku ji tsoron bauta wa Babiloniyawa. Ku zauna a ƙasar ku bauta wa sarkin Babilon, zai kuma yi muku amfani.
و اما من اینک در مصفه ساکن خواهم شد تا به حضور کلدانیانی که نزد ما آیندحاضر شوم و شما شراب و میوه جات و روغن جمع کرده، در ظروف خود بگذارید و درشهرهایی که برای خود گرفته‌اید ساکن باشید.» ۱۰ 10
Ni kaina zan zauna a Mizfa in zama wakilinku a gaban Babiloniyawa waɗanda za su zo wurinmu, amma ku girbe ruwan inabi,’ya’yan itatuwa na kaka, da mai, ku zuba su a tulunan ajiyarku, ku kuma zauna a garuruwan da kuka ci.”
و نیز چون تمامی یهودیانی که در موآب ودر میان بنی عمون و در ادوم و سایر ولایات بودندشنیدند که پادشاه بابل و بقیه‌ای از یهود راواگذاشته و جدلیا ابن اخیقام بن شافان را بر ایشان گماشته است، ۱۱ 11
Sa’ad da dukan Yahudawan da suke a Mowab, Ammon, Edom da sauran ƙasashe suka ji cewa sarkin Babilon ya bar raguwa a Yahuda ya kuma naɗa Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan gwamna a kansu,
آنگاه جمیع یهودیان از هرجایی که پراکنده شده بودند مراجعت کردند و به زمین یهودا نزد جدلیا به مصفه آمدند و شراب ومیوه جات بسیار و فراوان جمع نمودند. ۱۲ 12
sai suka dawo ƙasar Yahuda, wurin Gedaliya a Mizfa, daga dukan ƙasashen da suke a warwatse. Suka girbe ruwan inabi a yalwace da’ya’yan itatuwan kaka.
و یوحانان بن قاریح و همه سرداران لشکری که در بیابان بودند نزد جدلیا به مصفه آمدند، ۱۳ 13
Yohanan ɗan Kareya da dukan manyan sojoji da suke a karkara suka zo wurin Gedaliya a Mizfa
و او را گفتند: «آیا هیچ می‌دانی که بعلیس پادشاه بنی عمون اسماعیل بن نتنیا رافرستاده است تا تو را بکشد؟» اما جدلیا ابن اخیقام ایشان را باور نکرد. ۱۴ 14
suka ce masa, “Ba ka san cewa Ba’alis sarkin Ammonawa ya aiki Ishmayel ɗan Netaniya ya ɗauke ranka ba?” Amma Gedaliya ɗan Ahikam bai gaskata su ba.
پس یوحانان بن قاریح جدلیا را در مصفه خفیه خطاب کرده، گفت: «اذن بده که بروم و اسماعیل بن نتنیا رابکشم و کسی آگاه نخواهد شد. چرا او تو رابکشد و جمیع یهودیانی که نزد تو فراهم آمده اندپراکنده شوند و بقیه یهودیان تلف گردند؟» ۱۵ 15
Sai Yohanan ɗan Kareya ya yi wa Gedaliya a Mizfa magana a asirce ya ce, “Bari in tafi in kashe Ishmayel ɗan Netaniya, ba kuwa wanda zai sani. Me zai sa ya ɗauke ranka ya watsar da dukan Yahudawan da suka taru kewaye da kai har waɗanda suka ragu na Yahuda su hallaka?”
اماجدلیا ابن اخیقام به یوحانان بن قاریح گفت: «این کار را مکن زیرا که درباره اسماعیل دروغ می‌گویی.» ۱۶ 16
Amma Gedaliya ɗan Ahikam ya ce wa Yohanan ɗan Kareya, “Kada ka yi irin wannan abu! Abin da kake faɗa game da Ishmayel ba gaskiya ba ne.”

< ارمیا 40 >