< تثنیه 18 >

لاویان کهنه و تمامی سبط لاوی راحصه و نصیبی با اسرائیل نباشد. ۱ 1
Firistocin da suke Lawiyawa, tabbatacce dukan kabilar Lawi, ba za su sami rabo ko gādo tare da Isra’ila ba. Za su yi rayuwa a kan hadayun da aka kawo wa Ubangiji da wuta ne, gama wannan ne gādonsu.
پس ایشان در میان برادران خود نصیب نخواهندداشت. خداوند نصیب ایشان است، چنانکه به ایشان گفته است. ۲ 2
Ba za su sami gādo a cikin’yan’uwansu ba; Ubangiji ne gādonsu, kamar yadda ya yi musu alkawari.
و حق کاهنان از قوم، یعنی از آنانی که قربانی، خواه از گاو و خواه از گوسفندمی گذرانند، این است که دوش و دو بنا گوش وشکنبه را به کاهن بدهند. ۳ 3
To, ga rabon da jama’a za su ba firistoci daga hadayun da suka miƙa ta bijimi ne, ko ta tunkiya ce; sai su ba firistoci kafaɗar, kumatun, da kuma kayan cikin.
و نوبر غله و شیره وروغن خود و اول چین پشم گوسفند خود را به اوبده، ۴ 4
Za ku ba su nunan fari na hatsinku, da sabon ruwan inabinku, da manku, da kuma gashi na fari daga askin da kuka yi na tumakinku.
زیرا که یهوه، خدایت، او را از همه اسباطت برگزیده است، تا او و پسرانش همیشه بایستند و به نام خداوند خدمت نمایند. ۵ 5
Gama Ubangiji Allahnku ya zaɓe su da zuriyarsu daga cikin dukan kabilanku don su tsaya su yi hidima a cikin sunan Ubangiji har abada.
و اگر احدی از لاویان از یکی ازدروازه هایت از هر جایی در اسرائیل که در آنجاساکن باشد آمده، به تمامی آرزوی دل خود به مکانی که خداوند برگزیند، برسد، ۶ 6
Idan Balawe ya tashi daga wani garinku, wurin da yake da zama a Isra’ila, ya tafi a wurin da Ubangiji ya zaɓa, zai iya dawo a duk lokacin da ya ga dama.
پس به نام یهوه خدای خود، مثل سایر برادرانش از لاویانی که در آنجا به حضور خداوند می‌ایستند، خدمت نماید. ۷ 7
Zai iya yin hidima a cikin sunan Ubangiji Allahnsa kamar dukan sauran’yan’uwansa Lawiyawa waɗanda suke hidima a can, a gaban Ubangiji.
حصه های برابر بخورند، سوای آنچه ازارثیت خود بفروشد. ۸ 8
Zai sami rabo daidai da sauran, ko da yake ya karɓi kuɗin mallaka na iyali da ya sayar.
چون به زمینی که یهوه، خدایت، به تومی دهد داخل شوی، یاد مگیر که موافق رجاسات آن امتها عمل نمایی. ۹ 9
Sa’ad da kuka shiga ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku, kada ku kwaikwayi hanyoyin banƙyama na al’ummai da suke can.
و در میان تو کسی یافت نشود که پسر یا دختر خود را از آتش بگذرانند، ونه فالگیر و نه غیب گو و نه افسونگر و نه جادوگر، ۱۰ 10
Kada a sami wani a cikinku da ya miƙa ɗansa, ko’yarsa a wuta, ko a sami mai duba, ko mai maita, ko mai fassara gaibi, ko mai sihiri,
و نه ساحر و نه سوال کننده از اجنه و نه رمال ونه کسی‌که از مردگان مشورت می‌کند. ۱۱ 11
ko boka, ko mabiya, ko maye, ko mai sha’ani da matattu.
زیرا هرکه این کارها را کند، نزد خداوند مکروه است وبه‌سبب این رجاسات، یهوه، خدایت، آنها را ازحضور تو اخراج می‌کند. ۱۲ 12
Duk wanda yake yin waɗannan abubuwa, shi abin ƙyama ne ga Ubangiji, saboda waɗannan abubuwa banƙyama ne kuwa Ubangiji Allahnku ya kori waɗancan al’ummai kafin ku.
نزد یهوه، خدایت، کامل باش. ۱۳ 13
Dole ku zama marasa zargi a gaban Ubangiji Allahnku.
زیرا این امتهایی که تو آنها را بیرون می‌کنی به غیب گویان و فالگیران گوش می‌گیرند، و اما یهوه، خدایت، تو را نمی گذارد که چنین بکنی. ۱۴ 14
Al’ummai da za ku kora sukan saurari waɗannan masu maita, ko masu duba. Amma ku, Ubangiji Allahnku bai yarda muku ku yi haka ba.
یهوه، خدایت، نبی‌ای را از میان تو ازبرادرانت، مثل من برای تو مبعوث خواهدگردانید، او را بشنوید. ۱۵ 15
Ubangiji Allahnku zai tayar muku da wani annabi kamar ni daga cikin’yan’uwanku. Dole ku saurare shi.
موافق هر‌آنچه درحوریب در روز اجتماع از یهوه خدای خودمسالت نموده، گفتی: «آواز یهوه خدای خود رادیگر نشنوم، و این آتش عظیم را دیگر نبینم، مبادابمیرم.» ۱۶ 16
Gama abin da kuka nema daga Ubangiji Allahnku ke nan a Horeb, a ranar taro, sa’ad da kuka ce, “Kada ka bari mu ji muryar Ubangiji Allahnmu, ko mu ƙara ganin wuta mai girma, in ba haka ba, za mu mutu.”
و خداوند به من گفت: «آنچه گفتندنیکو گفتند. ۱۷ 17
Sai Ubangiji ya ce mini, “Abin da suka faɗa yana da kyau.
نبی‌ای را برای ایشان از میان برادران ایشان مثل تو مبعوث خواهم کرد، و کلام خود را به دهانش خواهم گذاشت و هر‌آنچه به اوامر فرمایم به ایشان خواهد گفت. ۱۸ 18
Zan tayar musu da wani annabi kamar ka daga cikin’yan’uwansu; zan sa kalmomina a cikin bakinsa, zai kuma faɗa musu kome da na umarce shi.
و هر کسی‌که سخنان مرا که او به اسم من گوید نشنود، من ازاو مطالبه خواهم کرد. ۱۹ 19
Duk wanda bai saurari kalmomina da annabin nan yake magana da sunana ba, ni kaina zan nemi hakki a kan mutumin.
و اما نبی‌ای که جسارت نموده، به اسم من سخن گوید که به گفتنش امرنفرمودم، یا به اسم خدایان غیر سخن گوید، آن نبی البته کشته شود.» ۲۰ 20
Amma duk annabin da ya ɗauka cewa yana magana da sunana a kan wani abin da ban umarce shi ya faɗa ba, ko kuwa wani annabin da ya yi magana da sunan waɗansu alloli, dole a kashe shi.”
و اگر در دل خود گویی: «سخنی را که خداوند نگفته است، چگونه تشخیص نماییم.» ۲۱ 21
Mai yiwuwa ku ce wa kanku, “Yaya za mu san cewa wannan saƙo ba Ubangiji ne ya faɗa ba?”
هنگامی که نبی به اسم خداوند سخن گوید، اگر آن چیز واقع نشود و به انجام نرسد، این امری است که خداوند نگفته است، بلکه آن نبی آن را از روی تکبر گفته است. پس از او نترس. ۲۲ 22
In abin da annabin ya furta da sunan Ubangiji bai faru ba, ko bai zama gaskiya ba, saƙo ne da Ubangiji bai faɗa ba ke nan. Wannan annabi ya yi rashin hankali ne kawai. Kada ku ji tsoronsa.

< تثنیه 18 >