< عاموس 6 >

وای بر آنانی که در صهیون ایمن و درکوهستان سامره مطمئن هستند که نقبای امت های اولی که خاندان اسرائیل نزد آنها آمدندمی باشند. ۱ 1
Taku ta ƙare, ku da kuke zaman sakewa a Sihiyona, da ku waɗanda kuke ji zama a Dutsen Samariya lafiya ne, ku manyan mutanen ƙasar da take sananniya, waɗanda mutanen Isra’ila suke zuwa!
به کلنه عبور کنید و ملاحظه نمایید واز آنجا به حمات بزرگ بروید و به جت فلسطینیان فرود آیید؛ آیا آنها از این ممالک نیکوتر است یا حدود ایشان از حدود شمابزرگتر؟ ۲ 2
Ku je Kalne ku dube ta; ku wuce daga can zuwa Hamat-rabba, sa’an nan ku gangara zuwa Gat a Filistiya. Sun fi masarautunku biyu ne? Ƙasarsu ta fi taku girma?
شما که روز بلا را دور می‌کنید و مسند ظلم را نزدیک می‌آورید. ۳ 3
Kuna ƙoƙari ku kauce wa wannan muguwar rana kuna kuma jawo mulkin tashin hankali kusa.
که بر تختهای عاج می‌خوابید و بر بسترها دراز می‌شوید و بره‌ها را ازگله و گوساله‌ها را از میان حظیره‌ها می‌خورید. ۴ 4
Kuna kwanciya a kan gadajen da aka yi musu shimfiɗar hauren giwa kuna mimmiƙe a kan kujerunku. Kuna cin naman ƙibabbun raguna da na ƙosassun’yan maruƙa.
که با نغمه بربط می‌سرایید و آلات موسیقی رامثل داود برای خود اختراع می‌کنید. ۵ 5
Kuna kaɗa molayenku yadda Dawuda ya yi kuna ƙirƙiro waƙoƙi a kan kayan kaɗe-kaɗe.
و شراب رااز کاسه‌ها می‌نوشید و خویشتن را به بهترین عطریات تدهین می‌نمایید اما به جهت مصیبت یوسف غمگین نمی شوید. ۶ 6
Da manyan kwanoni kuke shan ruwan inabi kuna kuma shafa mai mafi kyau, amma ba kwa baƙin ciki game da kangon da Yusuf ya zama.
بنابراین ایشان الان بااسیران اول به اسیری خواهند رفت و صدای عیش کنندگان دور خواهد شد. ۷ 7
Saboda haka za ku zama na farkon da za su tafi zaman bauta; bukukkuwanku da shagulgulanku za su ƙare.
خداوند یهوه به ذات خود قسم خورده ویهوه خدای لشکرها فرموده است که من ازحشمت یعقوب نفرت دارم و قصرهایش نزد من مکروه است. پس شهر را با هر‌چه در آن است تسلیم خواهم نمود. ۸ 8
Ubangiji Mai Iko Duka da kansa ya rantse, Ubangiji Allah Maɗaukaki ya furta, “Ina ƙyamar girman kan Yaƙub, ba na kuma son kagarunsa; zan ba da birnin da duk abin da yake cikinta.”
و اگر ده نفر در یک شهرباقی‌مانده باشند ایشان خواهند مرد. ۹ 9
Ko da mutum goma ne suka ragu a gida guda, su ma za su mutu.
و چون خویشاوندان و دفن کنندگان کسی را بردارند تااستخوانها را از خانه بیرون برند آنگاه به کسی‌که در اندرون خانه باشد خواهند گفت: آیا دیگری نزد تو هست؟ او جواب خواهد داد که نیست. پس خواهند گفت: ساکت باش زیرا نام یهوه نبایدذکر شود. ۱۰ 10
In kuma wani dangi ya shiga don yă fitar da gawawwakin yă ƙone ya kuwa tambayi wani wanda yake ɓoye a can, yana cewa, “Akwai wani tare da kai?” Ya kuwa ce, “Babu,” sai yă ce, “Kul! Kada mu ambaci sunan Ubangiji.”
زیرا اینک خداوند امر می‌فرماید وخانه بزرگ به خرابیها و خانه کوچک به شکافهاتلف می‌شود. ۱۱ 11
Gama Ubangiji ya ba da umarni, zai kuma ragargaza babban gidan nan kucu-kucu ƙaramin gidan kuwa zai yi rugu-rugu da shi.
آیا اسبان بر صخره می‌دوند یاآن را با گاوان شیار می‌کنند؟ زیرا که شما انصاف را به حنظل و ثمره عدالت را به افسنتین مبدل ساخته‌اید. ۱۲ 12
Dawakai sukan yi gudu a kan duwatsu? Wani yana iya yin noma a teku da shanun noma? Amma ga shi kun mai da gaskiya ta zama dafi amfanin adalci kuma ya zama ɗaci,
و به ناچیز شادی می‌کنید ومی گویید آیا با قوت خویش شاخها برای خودپیدا نکردیم؟ ۱۳ 13
ku da kuke murna saboda an ci Lo Debar da yaƙi kuka kuma ce, “Ba da ƙarfinmu ne muka ƙwace Karnayim ba?”
زیرا یهوه خدای لشکرهامی گوید: اینک‌ای خاندان اسرائیل من به ضدشما امتی برمی انگیزانم که شما را از مدخل حمات تا نهر عربه به تنگ خواهند‌آورد. ۱۴ 14
Gama Ubangiji Allah Maɗaukaki ya ce, “Zan sa wata ƙasa ta tayar muku, ya ku gidan Isra’ila, wadda za tă matsa muku tun daga Lebo Hamat zuwa kwarin Araba.”

< عاموس 6 >