< عاموس 1 >

آنها را در ایام عزیا، پادشاه یهودا و ایام یربعام بن یوآش، پادشاه اسرائیل در سال قبل اززلزله درباره اسرائیل دید. ۱ 1
Kalmomin Amos, ɗaya daga cikin makiyayan Tekowa, abubuwan da ya gani game da Isra’ila shekaru biyu kafin a yi girgizar ƙasa, a lokacin da Uzziya yake sarkin Yahuda, Yerobowam ɗan Yowash kuma yake sarkin Isra’ila.
پس گفت: خداوند ازصهیون نعره می‌زند و آواز خود را از اورشلیم بلند می‌کند و مرتع های شبانان ماتم می‌گیرند وقله کرمل خشک می‌گردد. ۲ 2
Ya ce, “Ubangiji ya yi ruri daga Sihiyona ya kuma yi tsawa daga Urushalima; wuraren kiwo duk sun bushe, dutsen Karmel kuma ya yi yaushi.”
خداوند چنین می‌گوید: به‌سبب سه و چهارتقصیر دمشق عقوبتش را نخواهم برگردانید زیراکه جلعاد را به چومهای آهنین کوفتند. ۳ 3
Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Damaskus, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta su ba. Domin sun ci zalunci Gileyad zalunci mai tsanani,
پس آتش در خاندان حزائیل خواهم فرستاد تاقصرهای بنهدد را بسوزاند. ۴ 4
zan sa wuta a gidan Hazayel, da za tă ƙona kagarun Ben-Hadad.
و پشت بندهای دمشق را خواهم شکست و ساکنان را از همواری آون و صاحب عصا را از بیت عدن منقطع خواهم ساخت و خداوند می‌گوید که قوم ارام به قیر به اسیری خواهند رفت. ۵ 5
Zan kakkarye ƙofofin Bet-Damaskus; zan hallaka sarkin da yake cikin Kwarin Awen da kuma mai riƙe da sandar mulkin Bet-Eden. Mutanen Aram za su je bauta a ƙasar Kir,” in ji Ubangiji.
خداوند چنین می‌گوید: به‌سبب سه و چهارتقصیر غزه عقوبتش را نخواهم برگردانید زیرا که تمامی (قوم را) به اسیری بردند تا ایشان را به ادوم تسلیم نمایند. ۶ 6
Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Gaza, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta su ba. Don sun kwashe al’umma gaba ɗaya sun sayar wa Edom,
پس آتش به حصارهای غزه خواهم فرستاد تا قصرهایش را بسوزاند. ۷ 7
Zan aika da wuta a katangar Gaza ta ƙone duk kagarunta.
وساکنان را از اشدود و صاحب عصا را از اشقلون منقطع ساخته، دست خود را به عقرون فرودخواهم آورد و خداوند یهوه می‌گوید که باقی ماندگان فلسطینیان هلاک خواهند شد. ۸ 8
Zan hallaka sarkin Ashdod da kuma mai riƙe da sandar mulki na Ashkelon. Zan hukunta Ekron, har sai dukan Filistiyawa sun mutu,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
خداوند چنین می‌گوید: به‌سبب سه و چهارتقصیر صور عقوبتش را نخواهم برگردانید زیرا که تمامی (قوم را) به اسیری برده، ایشان را به ادوم تسلیم نمودند و عهد برادران را به یاد نیاوردند. ۹ 9
Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Taya, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta su ba. Don sun kwashe al’umma gaba ɗaya sun kai su bauta a Edom, ba su kula da yarjejjeniyar da aka yi ta zama kamar’yan’uwa ba,
پس آتش بر حصارهای صور خواهم فرستاد تاقصرهایش را بسوزاند. ۱۰ 10
zan aika da wuta a Taya, da za tă ƙone kagarunta.”
خداوند چنین می‌گوید: به‌سبب سه وچهار تقصیر ادوم عقوبتش را نخواهم برگردانیدزیرا که برادر خود را به شمشیر تعاقب نمود ورحمهای خویش را تباه ساخت و خشم اوپیوسته می‌درید و غضب خود را دایم نگاه می‌داشت. ۱۱ 11
Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Edom, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta shi ba. Don ya fafari ɗan’uwansa da takobi, babu tausayi, domin ya ci gaba da fusata bai yarda yă huce daga fushinsa ba.
پس آتش بر تیمان خواهم فرستادتا قصرهای بصره را بسوزاند. ۱۲ 12
Zan aika wuta a Teman da za tă ƙone kagarun Bozra.”
خداوند چنین می‌گوید: به‌سبب سه وچهار تقصیر بنی عمون عقوبتش را نخواهم برگردانید زیرا که زنان حامله جلعاد را شکم پاره کردند تا حدود خویش را وسیع گردانند. ۱۳ 13
Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Ammon, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta shi ba. Don ya tsaga cikin matan Gileyad masu juna biyu don kawai yă ƙwace ƙasar.
پس آتش در حصارهای ربه مشتعل خواهم ساخت تاقصرهایش را با صدای عظیمی در روز جنگ و باتندبادی در روز طوفان بسوزاند. ۱۴ 14
Zan sa wuta a katangar Rabba da za tă ƙone kagarunta za a yi kururuwa a ranar yaƙi, faɗan kuwa zai yi rugugi kamar hadiri.
و خداوندمی گوید که پادشاه ایشان به اسیری خواهد رفت او و سرورانش جمیع. ۱۵ 15
Sarkinta zai je bauta, shi da ma’aikatansa,” in ji Ubangiji.

< عاموس 1 >