< دوم تواریخ 19 >

و یهوشافاط پادشاه یهودا به خانه خودبه اورشلیم به سلامتی برگشت. ۱ 1
Sa’ad da Yehoshafat sarkin Yahuda ya dawo zuwa fadansa a Urushalima lafiya,
و ییهوابن حنانی رایی برای ملاقات وی بیرون آمده، به یهوشافاط پادشاه گفت: «آیا شریران را می‌بایست اعانت نمایی و دشمنان خداوند را دوست داری؟ پس از این جهت غضب از جانب خداوند بر توآمده است. ۲ 2
Yehu mai duba, ɗan Hanani, ya fita don yă tarye shi, ya kuma ce wa sarki, “Ya yi kyau ke nan da ka taimaki mugu ka kuma ƙaunaci waɗanda suke ƙin Ubangiji? Da yake ka yi haka fushin Ubangiji yana a kanka
لیکن در تو اعمال نیکو یافت شده است چونکه اشیره‌ها را از زمین دور کرده، و دل خود را به طلب خدا تصمیم نموده‌ای.» ۳ 3
Duk da haka an sami wani abin kirki a wurinka, gama ka kawar da ginshiƙan Ashera a ƙasar, ka kuma sa zuciyarka a kan neman Allah.”
و چون یهوشافاط در اورشلیم ساکن شد، باردیگر به میان قوم از بئرشبع تا کوهستان افرایم بیرون رفته، ایشان را به سوی یهوه خدای پدران ایشان برگردانید. ۴ 4
Yehoshafat ya zauna a Urushalima, ya kuma fita yana shiga cikin mutane daga Beyersheba zuwa ƙasar tudun Efraim ya kuma juyar da su ga Ubangiji Allah na kakanninsu.
و داوران در ولایت یعنی درتمام شهرهای حصاردار یهودا شهر به شهر قرارداد. ۵ 5
Ya naɗa alƙalai a kowanne daga cikin biranen katanga na Yahuda a ƙasar.
و به داوران گفت: «باحذر باشید که به چه طور رفتار می‌نمایید زیرا که برای انسان داوری نمی نمایید بلکه برای خداوند، و او در حکم نمودن با شما خواهد بود. ۶ 6
Ya faɗa musu, “Ku lura da abin da kuke yi, gama shari’ar da kuke yi ba ta mutum ba ce, amma ta Ubangiji ce, yana tare da ku sa’ad da kuke yanke shari’a.
و حال خوف خداوندبر شما باشد و این را با احتیاط به عمل آورید زیراکه با یهوه خدای ما بی‌انصافی و طرفداری ورشوه خواری نیست.» ۷ 7
Yanzu fa ku ji tsoron Ubangiji. Ku yi hankali a kan abin da kuke yi, gama Ubangiji Allahnmu ba ya sonkai ko nuna wariya ko cin hanci.”
و در اورشلیم نیز یهوشافاط بعضی از لاویان و کاهنان را و بعضی از روسای آبای اسرائیل را به جهت داوری خداوند و مرافعه‌ها قرار داد پس به اورشلیم برگشتند. ۸ 8
A Urushalima kuma, Yehoshafat ya naɗa waɗansu Lawiyawa, firistoci da kawunan iyalan Isra’ilawa don su tabbatar da an bi dokar Ubangiji, su kuma sasanta tsakanin mutane. A Urushalima za su zauna.
و ایشان را امر فرموده، گفت: «شما بدینطور با امانت و دل کامل در ترس خداوند رفتار نمایید. ۹ 9
Ya ba su waɗannan umarnai, “Ku yi aikinku da aminci da tsoron Ubangiji da dukan zuciyarku.
و در هر دعوی‌ای که ازبرادران شما که ساکن شهرهای خود می‌باشند، میان خون و خون و میان شرایع و اوامر و فرایض و احکام پیش شما آید، ایشان را انذار نمایید تانزد خداوند مجرم نشوند، مبادا غضب بر شما و بربرادران شما بیاید. اگر به این طور رفتار نمایید، مجرم نخواهید شد. ۱۰ 10
Cikin kowane batun da ya zo gabanku daga’yan’uwanku waɗanda suke zama a birane, ko batun na kisa ne ko kuwa waɗansu batuttuwan da suka shafi doka, umarnai, ƙa’idodi ko farillai, dole ku ja musu kunne kada su yi wa Ubangiji zunubi; in ba haka ba fushinsa zai sauko a kanku da’yan’uwanku. Ku yi wannan, ta haka ba za ku kuwa yi zunubi ba.
و اینک امریا، رئیس کهنه، برای همه امور خداوند و زبدیا ابن اسمعئیل که رئیس خاندان یهودا می‌باشد، برای همه امور پادشاه بر سر شما هستند و لاویان همراه شما در خدمت مشغولند. پس به دلیری عمل نمایید و خداوند با نیکان باشد.» ۱۱ 11
“Amariya, babban firist, shi ne zai shugabance ku a kan dukan al’amuran da suke na wajen Ubangiji, Zebadiya ɗan Ishmayel kuwa, shugabanku a kan dukan al’amuran da suka shafi sarki, Lawiyawa kuma za su zama a matsayin manya a gabanku. Ku yi abubuwa da ƙarfin hali, bari kuma Ubangiji yă kasance tare da masu yin gaskiya.”

< دوم تواریخ 19 >