< 1 تسالونیکیان 2 >

زیرا‌ای برادران، خود می‌دانید که ورود مادر میان شما باطل نبود. ۱ 1
Domin ku da kanku kun sani, 'yan'uwa, cewa zuwan mu gareku, ba a banza yake ba.
بلکه هرچند قبل از آن در فیلپی زحمت کشیده و بی‌احترامی دیده بودیم، چنانکه اطلاع دارید، لیکن در خدای خوددلیری کردیم تا انجیل خدا را با جد و جهد شدیدبه شما اعلام نماییم. ۲ 2
Kun kuma san yadda aka wulakantar damu, aka kuma kunyatar damu a Filibi, kamar yadda kuka sani. Muna nan kuwa da karfin zuciya cikin Allahnmu domin yi maku bisharar Allah cikin fama da yawa.
زیرا که نصیحت ما ازگمراهی و خباثت و ریا نیست، ۳ 3
Domin kuwa gargadinmu zuwa a gare ku ba gurbatacciya bace, ko cikin rashin tsarki, ba kuma ta yaudara bace.
بلکه چنانکه مقبول خدا گشتیم که وکلای انجیل بشویم، همچنین سخن می‌گوییم و طالب رضامندی مردم نیستیم، بلکه رضامندی خدایی که دلهای ما رامی آزماید. ۴ 4
A maimako, kamar yadda Allah ya amince damu, ya kuma damka mana amanar bishararsa, haka kuma muke yin magana. Muna maganar ba domin mu gamshi mutane ba, amma domin mu gamshi Allah. Domin shi ne yake gwada zuciyarmu.
زیرا هرگز سخن تملق‌آمیز نگفتیم، چنانکه می‌دانید، و نه بهانه طمع کردیم، خداشاهد است؛ ۵ 5
Domin bamu taba yi maku dadin baki ba, ko sau daya, kamar yadda kuka sani, ko kwadayi a asirce, kamar yadda Allah shine shaidar mu.
و نه بزرگی از خلق جستیم، نه ازشما و نه از دیگران، هرچند چون رسولان مسیح بودیم، می‌توانستیم سنگین باشیم. ۶ 6
Bamu kuma nemi daukaka daga mutane ko daga gare ku ko kuma wadansu ba. Da mun so da mun mori ikonmu a matsayin manzannin Almasihu.
بلکه در میان شما به ملایمت بسر می‌بردیم، مثل دایه‌ای که اطفال خود را می‌پرورد. ۷ 7
A maimakon haka, mun kaskantar da kanmu a tsakanin ku kamar yadda uwa take ta'azantar da 'ya'yan ta.
بدین طرز شایق شماشده، راضی می‌بودیم که نه همان انجیل خدا را به شما دهیم، بلکه جانهای خود را نیز از بس که عزیز ما بودید. ۸ 8
Don haka muna da kauna domin ku, ba bisharar Allahnmu kadai muke jin dadin yi maku ba, amma harda bada rayukan mu domin ku. Domin kun zama kaunatattu ne a garemu,
زانرو که‌ای برادران محنت ومشقت ما را یاد می‌دارید زیرا که شبانه‌روز درکار مشغول شده، به انجیل خدا شما راموعظه می‌کردیم که مبادا بر کسی از شما بارنهیم. ۹ 9
Kufa tuna, 'yan'uwa, game da aikinmu da famarmu. Dare da rana muna aiki sosai domin kada mu nawaita wa kowane dayan ku. A lokacin da muke yi maku bisharar Allah.
شما شاهد هستید و خدا نیز که به چه نوع باقدوسیت و عدالت و بی‌عیبی نزد شما که ایماندارهستید رفتار نمودیم. ۱۰ 10
Ku shaidu ne, haka ma Allah, yadda muka yi rayuwar tsarki da kuma adalci da rashin abin zargi a wajenku wadanda kuka bada gaskiya.
چنانکه می‌دانید که هریکی از شما را چون پدر، فرزندان خود رانصیحت و دلداری می‌نمودیم، ۱۱ 11
Don haka kun kuma sani yadda muka rika yi da kowannenku, kamar uba da 'ya'yansa, yadda muka yi ma ku garadi da kuma karfafa ku, mun kuma shaida.
و وصیت می‌کردیم که رفتار بکنید بطور شایسته خدایی که شما را به ملکوت و جلال خود می‌خواند. ۱۲ 12
Domin ku yi tafiya a hanyar da ta dace ga Allah, wanda ya kira ku zuwa ga mulkinsa da kuma daukakarsa.
و ازاینجهت ما نیز دائم خدا را شکر می‌کنیم که چون کلام خدا را که از ما شنیده بودید یافتید، آن راکلام انسانی نپذیرفتید، بلکه چنانکه فی الحقیقه است، کلام خدا که در شما که ایماندار هستیدعمل می‌کند. ۱۳ 13
Domin wannan dalili ne yasa muke yi wa Allah godiya a koyaushe. Domin a lokacin da kuka karbi maganar Allah daga wurinmu wadda kuka ji, kun karbeta da gaske ba kamar maganar mutum ba. A maimako, kuka karbeta da gaskiyarta, kamar yadda take, maganar Allah. Wannan kalma kuma ita ce ke aiki a cikin ku wadanda kuka yi bangaskiya.
زیرا که‌ای برادران، شما اقتدانمودید به کلیساهای خدا که در یهودیه در مسیح عیسی می‌باشند، زیرا که شما از قوم خود همان زحمات را کشیدید که ایشان نیز از یهود دیدند، ۱۴ 14
Domin ku 'yan'uwa, kun zama masu koyi da ikilisiyoyin Allah da ke Yahudiya cikin Almasihu Yesu. Domim kuma kun sha wahala irin tamu daga wurin mutanen kasarku kamar yadda suma suka sha a hannun Yahadawa.
که عیسی خداوند و انبیای خود را کشتند و برما جفا کردند؛ و ایشان ناپسند خدا هستند ومخالف جمیع مردم، ۱۵ 15
Yahudawane suka kashe Ubangiji Yesu da sauran Annabawa, kuma Yahudawane suka koro mu, Basu gamshi Allah ba. A maimako, suna hamayya da dukkan mutane.
و ما را منع می‌کنند که به امت‌ها سخن بگوییم تا نجات یابند و همیشه گناهان خود را لبریز می‌کنند، اما منتهای غضب ایشان را فروگرفته است. ۱۶ 16
Sun kuma haramta mana yin magana da Al'ummai domin su sami ceto. Sakamakon haka kuwa kullum suna cika zunubansu. Fushi kuma ya afko kansu daga karshe.
لیکن ما‌ای برادران، چون بقدر ساعتی درظاهر نه در دل از شما مهجور شدیم، به اشتیاق بسیار زیادتر کوشیدیم تا روی شما را ببینیم. ۱۷ 17
Mu kuma, 'yan'uwa, mun rabu daku na karamin lokaci, a zahiri, ba a zuciya ba, mun kuma yi iyakar kokarinmu da marmarin ganin fuskarku.
وبدین جهت یک دو دفعه خواستیم نزد شما بیاییم یعنی من، پولس، لیکن شیطان ما را نگذاشت. ۱۸ 18
Domin mun yi maramarin zuwa gareku. Ni, Bulus, ba sau daya ba, amma Shaidan ya hanamu.
زیرا که چیست امید و سرور و تاج فخر ما؟ مگر شما نیستید در حضور خداوند ما عیسی درهنگام ظهور او؟ ۱۹ 19
To menene begenmu a gaba, ko murnarmu ko rawanin alfahari, a gaban Ubangijinmu Yesu a ranar zuwansa? Ko ba ku bane, da kuma sauran jama'a?
زیرا که شما جلال و خوشی ما هستید. ۲۰ 20
Don kuwa kune daukakarmu da kuma farin cikinmu.

< 1 تسالونیکیان 2 >