< Salmenes 112 >

1 Halleluja! Sæl er den mann som ottast Herren, som hev si store lyst i hans bodord.
Yabi Ubangiji. Mai albarka ne mutumin da yake tsoron Ubangiji, wanda yakan sami farin ciki mai girma a umarnansa.
2 Hans avkjøme skal vera veldugt på jordi, ætti av dei ærlege skal verta velsigna.
’Ya’yansa za su zama manya a ƙasar; tsaran masu aikata gaskiya za su sami albarka.
3 Det er velstand og rikdom i hans hus, og hans rettferd stend æveleg fast.
Wadata da arziki suna a cikin gidansa, adalcinsa zai dawwama har abada.
4 Det renn upp eit ljos i myrker for dei ærlege, nådig, miskunnsam og rettferdig er han.
Ko a cikin duhu haske kan haskaka wa mai aikata gaskiya, mai alheri mai tausayi da kuma mai adalci.
5 Vel gjeng det den mann som er miskunnsam og gjev lån, han held uppe si sak i retten.
Abu mai kyau zai zo masa shi da yake kyauta yake kuma ba da bashi hannu sake, shi da yake yin al’amuransa cikin gaskiya.
6 For dei skal ikkje rikka honom i all æva, den rettferdige skal vera i ævelegt minne.
Tabbatacce ba zai taɓa jijjigu ba; za a tuna da mai adalci har abada.
7 For vond tidend skal han ikkje ræddast; hans hjarta er fast, det lit på Herren.
Ba zai ji tsoron labari marar daɗi ba; zuciyarsa tsayayyiya ce, tana dogara ga Ubangiji.
8 Hans hjarta er trygt; han ræddast ikkje, til dess han ser med lyst på sine fiendar.
Zuciyarsa tana da kāriya, ba zai ji tsoro ba; a ƙarshe zai zama mai nasara a kan maƙiyansa.
9 Han strår ut, gjev til dei fatige, hans rettferd stend alltid, hans horn skal verta upplyft med æra.
Ya rarraba kyautansa ga matalauta, adalcinsa zai dawwama har abada; za a ɗaga ƙahonsa sama da bangirma.
10 Den ugudlege skal sjå det og harmast, han skal skjera tenner og tærast upp, det dei ugudlege hev lyst til, vert upp i inkje.
Mugun mutum zai gani yă kuma yi fushi, zai ciza haƙora yă kuma lalace; sha’awace-sha’awacen mugaye za su zo ga ƙarshe.

< Salmenes 112 >