< Josvas 3 >
1 Morgonen etter reis Josva tidleg upp, og tok ut frå Sittim med alle Israels-folket; og dei kom til Jordan, og var der um natti, fyrr dei gjekk yver.
Kashegari Yoshuwa da dukan Isra’ilawa suka tashi daga Shittim suka nufi Urdun inda suka sauka kafin su haye.
2 For då tri dagar var lidne, gjekk formennerne kring i lægret
Bayan kwana uku sai shugabannin suka zazzaga sansani, suna
3 og tala soleis til folket: «Når de ser sambandskista åt Herren dykkar Gud, og Levi-prestarne som ber henne, so skal de fara av stad, og fylgja etter henne,
ba da umarni ga mutane, suna cewa, “Lokacin da kuka ga akwatin alkawari na Ubangiji Allahnku, da firistoci waɗanda su ne Lawiyawa, suna ɗauke da shi, sai ku tashi daga inda kuke, ku bi shi.
4 so de kann vita kva leid de skal taka; for den vegen hev de ikkje fare fyrr. Men det lyt vera eit godt stykke millom dykk og sambandskista, tvo tusund alner på lag; kom henne ikkje for nær!»
A ta haka za ku san inda za ku bi, gama ba ku taɓa bin hanyar ba. Sai dai ku ɗan ba da rata wajen yadi ɗari tara tsakaninku da akwatin alkawari, kada ku kusace shi.”
5 So sagde Josva til folket: «Helga dykk no! for i morgon vil Herren gjera underfulle ting imillom dykk.»
Yoshuwa ya ce wa mutane, “Ku tsarkake kanku, gama gobe Ubangiji zai yi abubuwan al’ajabi a cikinku.”
6 Og til prestarne sagde han: «Tak sambandskista og far fram fyre folket!» So tok dei sambandskista og gjekk fyre folket.
Yoshuwa ya ce wa firistoci, “Ku ɗauki akwatin alkawari ku sha gaba.” Sai suka ɗauki akwatin alkawari suka wuce gaban sauran jama’a.
7 Og Herren sagde til Josva: «I dag vil eg taka til og gjera deg stor framfor augo åt heile Israel, so dei skal sjå at eg er med deg, liksom eg var med Moses.
Ubangiji kuwa ya ce wa Yoshuwa, “Yau, zan fara ɗaukaka ka a gaban Isra’ilawa duka don su sani cewa ina tare da kai kamar yadda na kasance tare da Musa.
8 Seg no du so til prestarne som ber sambands: «Når de kjem heilt nedåt Jordan, skal de verta standande der, nedmed åi!»»
Ka ce wa firistoci waɗanda suke ɗauke da akwatin alkawari, ‘Sa’ad da kuka kai bakin Urdun, ku shiga cikin ruwan ku tsaya.’”
9 Då sagde Josva til Israels-sønerne: «Kom og høyr ordi frå Herren, dykkar Gud!
Yoshuwa ya ce wa Isra’ilawa, “Ku zo nan ku ji maganar Ubangiji Allahnku.
10 Dette», sagde Josva, «skal de hava til merke på at den livande Gud er midt imillom dykk, og at han skal driva burt for dykk både kananitarne og hetitarne og hevitarne og perizitarne og girgasitarne og amoritarne og jebusitarne:
Ta haka ne za ku san cewa Allah mai rai yana tare da ku, kuma ba shakka a gabanku za ku gani zai kore Kan’aniyawa, Hittiyawa, Hiwiyawa, Ferizziyawa, Girgashiyawa, Amoriyawa da Yebusiyawa.
11 Sambandskista åt honom som råder yver all jordi, skal fara fyre dykk ut i Jordan.
Ku duba, akwatin alkawarin Ubangiji na dukan duniya zai yi gaba cikin Urdun kafin ku.
12 Vel no ut tolv menner av Israels-ætterne, ein for kvar ætt!
Yanzu sai ku zaɓi mutum goma sha biyu daga kabilan Isra’ila, ɗaya daga kowace kabila.
13 Og når prestarne som ber sambandskista åt Herren som råder yver all jordi, når dei stig med foten ut i Jordan, då skal Jordanvatnet - det som kjem ovantil - demmast upp, so det stend som ein vegg.»
Kuma da firistoci waɗanda suke ɗauke da akwatin alkawarin Ubangiji, Ubangiji dukan duniya, sun sa ƙafa cikin ruwan kogin Urdun, ruwan da yake gudu a rafin zai tsaya cik yă taru a wuri ɗaya.”
14 So tok folket ut frå tjeldbuderne sine og skulde ganga yver Jordan, og prestarne som bar sambandskista, gjekk fyre deim;
Saboda haka sa’ad da mutanen suka tashi don su ƙetare Urdun, firistocin da suke ɗauke da akwatin alkawarin suka sha gaba.
15 og då desse same prestarne som bar sambandskista, var komne til Jordan og so vidt hadde duppa foten i elvevatnet - men Jordan gjeng heile våren i bakkefylla -
Da kaka Urdun yakan cika makil da ruwa. Duk da haka da zarar firistoci masu ɗauke da akwatin alkawari suka tsoma ƙafafunsu a gefen ruwa,
16 då stana det vatnet som kom ovantil, og stod som ein vegg alt uppmed Adam, den byen som ligg jamsides med Saretan, og det som rann nedetter til Moavatnet, eller Saltsjøen, vart reint burte. So gjekk folket yver åi midt for Jeriko.
sai ruwan da yake gangarowa ya tsaya, ya tattaru a wuri ɗaya ya yi tudu daga nan har zuwa wani garin da ake kira Adam kusa da Zaretan, ruwan da yake gangarowa zuwa Tekun Araba (Tekun Gishiri) kuma ya yanke gaba ɗaya. Sai mutane suka ƙetare kusa da Yeriko.
17 Men prestarne som bar sambandskista åt Herren, vart standande på turre botnen midt i Jordan, medan alle israelitarne gjekk turrskodde yver åi, til heile folket var kome vel yver.
Firistocin kuwa da suke ɗauke da akwatin alkawarin Ubangiji suka tsaya daram a kan busasshiyar ƙasa a tsakiyar Urdun a lokacin da Isra’ilawa suka ƙetarewa, har sai da dukan mutane suka gama ƙetarewa.