< Sakarias 12 >

1 Dette utsagn er Herrens ord om Israel. Så sier Herren, som utspente himmelen og grunnfestet jorden og dannet menneskets ånd i hans indre:
Annabci, maganar Ubangiji game da Isra’ila. Ubangiji, wanda ya shimfiɗa sammai, wanda ya kafa harsashin duniya, wanda kuma ya yi ruhun mutum a cikinsa ya ce,
2 Se, jeg gjør Jerusalem til en tumleskål for alle folkene rundt omkring; også over Juda skal det gå ut når Jerusalem blir kringsatt.
“Zan sa Urushalima ta zama kwaf mai sa mutanen da suke a dukan kewayenta, jiri. Yaƙi zai kewaye Urushalima har yă shafi Yahuda ma.
3 Og det skal skje på den dag at jeg vil gjøre Jerusalem til en sten å løfte på for alle folkene; alle som løfter på den, skal såre sig selv. Ja, alle jordens hedningefolk skal samle sig mot det.
A ranan nan, sa’ad da duk al’umman duniya za su tayar mata, zan sa Urushalima ta zama dutsen da ba a iya matsarwa ga dukan al’ummai. Duk waɗanda suka yi ƙoƙari su matsar da shi za su ji ciwo.
4 På den dag, sier Herren, vil jeg slå hver hest med skyhet og dens rytter med vanvidd; men over Judas hus vil jeg oplate mine øine, og alle folkenes hester vil jeg slå med blindhet.
A ranan nan zan sa kowane doki yă tsorata, mai hawan dokin kuma yă haukace,” in ji Ubangiji. “Zan sa idanuna in tsare gidan Yahuda, amma zan makantar da dukan dawakan al’ummai.
5 Og Judas stammehøvdinger skal si i sitt hjerte: Vår styrke er Jerusalems innbyggere ved Herren, hærskarenes Gud, deres Gud.
Sa’an nan shugabannin Yahuda za su ce a cikin zukatansu, ‘Mutanen Urushalima suna da ƙarfi domin Ubangiji Maɗaukaki shi ne Allahnsu.’
6 På den dag vil jeg gjøre Judas stammehøvdinger lik et fyrfat mellem vedtrær og et ildbluss blandt kornbånd, og de skal fortære alle folkene rundt omkring, til høire og til venstre; og Jerusalem-folket skal fremdeles bli på sitt sted, i Jerusalem.
“A ranan nan zan sa shugabannin Yahuda su zama kamar tukunyar wuta a tarin itacen wuta; kamar harshen wuta a dammunan hatsi. Za su ƙone dukan mutanen da suke kewaye da su hagu da dama, amma babu abin da zai taɓa mutanen Urushalima.
7 Og Herren skal frelse Judas telter først, forat ikke Davids hus og Jerusalems innbyggere skal ha større herlighet enn Juda.
“Ubangiji zai ceci wuraren zaman Yahuda da farko, don kada darajar gidan Dawuda da mazaunan Urushalima su fi na Yahuda daraja.
8 På den dag skal Herren verne Jerusalems innbyggere, og den iblandt dem som snubler, skal på den dag være som David, og Davids hus skal være som Gud, som Herrens engel foran dem.
A ranan nan Ubangiji zai kiyaye waɗanda suke zama a Urushalima, domin marasa ƙarfi a cikinsu su zama kamar Dawuda, gidan Dawuda kuma zai zama kamar Allah, kamar mala’ikan Ubangiji da yake tafiya a gabansu.
9 Og på den dag vil jeg søke å ødelegge alle de hedningefolk som drar mot Jerusalem.
A ranan nan zan fito don in hallaka dukan al’umman da suka yaƙi Urushalima.
10 Men over Davids hus og over Jerusalems innbyggere vil jeg utgyde nådens og bønnens ånd, og de skal skue op til mig som de har gjennemstunget; og de skal sørge over ham som en sørger over sin enbårne sønn, og klage sårt over ham som en klager over sin førstefødte.
“Zan kuma zubo wa gidan Dawuda da mazaunan Urushalima ruhun alheri da na addu’a. Za su dube ni, wannan da suka soke shi, za su kuma yi makoki dominsa kamar yadda mutum yakan yi makokin mutuwar ɗansa tilo, su kuma yi baƙin ciki ƙwarai kamar yadda mutum yakan yi baƙin ciki don ɗan fari.
11 På den dag skal sorgen bli stor i Jerusalem, som sorgen over ulykken i Hadadrimmon i Megiddons dal.
A ranan nan kuka a Urushalima zai yi yawa kamar kukan Hadad Rimmon a filin Megiddo.
12 Og landet skal sørge, hver slekt for sig, Davids huses slekt for sig og deres kvinner for sig, Natans huses slekt for sig og deres kvinner for sig,
Ƙasar za tă yi makoki, kowane iyali zai yi makoki a ware, tare da matansu su ma a ware, iyalin gidan Dawuda da matansu, iyalin gidan Natan da matansu,
13 Levis huses slekt for sig og deres kvinner for sig, sime'ittenes slekt for sig og deres kvinner for sig,
iyalin gidan Lawi da matansu, iyalin gidan Shimeyi da matansu,
14 og likeså alle de andre slekter, hver slekt for sig og deres kvinner for sig.
dukan sauran iyalan kuma da matansu.

< Sakarias 12 >