< Salmenes 87 >

1 Av Korahs barn; en salme, en sang. Den stad han har grunnfestet på de hellige berg,
Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Waƙa ce. Ya kafa harsashinsa a kan dutse mai tsarki.
2 Sions porter elsker Herren fremfor alle Jakobs boliger.
Ubangiji yana ƙaunar ƙofofin Sihiyona fiye da dukan wuraren zaman Yaƙub.
3 Herlige ting er sagt om dig, du Guds stad. (Sela)
Ana faɗin abubuwa masu ɗaukaka game da ke Ya birnin Allah, (Sela)
4 Jeg nevner Rahab og Babel blandt dem som kjenner mig; se filisteren og tyrieren med etioperen: Denne er født der.
“Zan lissafta Rahab a cikin waɗanda suka san ni, Filistiya ita ma, da Taya, tare da Kush, zan kuma ce, ‘An haifi wannan a Sihiyona.’”
5 Og om Sion skal det sies: Hver og en er født der. Og han, den Høieste, gjør det fast.
Tabbatacce, game da Sihiyona za a ce, “Wannan da wancan an haifa a cikinta, Mafi Ɗaukaka kansa zai kafa ta.”
6 Herren skal telle når folkene blir opskrevet, og si: Denne er født der. (Sela)
Ubangiji zai rubuta a littafin sunayen mutanensa, “An haifi wannan a Sihiyona.” (Sela)
7 Og de som synger og danser, skal si: Alle mine kilder er i dig.
Yayinda suke kaɗe-kaɗe za su rera, “Dukan maɓulɓulaina suna cikinki.”

< Salmenes 87 >