< Salmenes 43 >
1 Gi mig rett, Gud, og før min sak mot folk uten barmhjertighet, frels mig fra falske og urettferdige menn!
Ka nuna ni marar laifi ne, ya Allah, ka kuma nemi hakkina a kan al’ummai marasa sanin Allah. Ka kuɓutar da ni daga masu ruɗu da mugayen mutane.
2 For du er den Gud som er mitt vern. Hvorfor har du forkastet mig? Hvorfor skal jeg gå i sørgeklær under fiendens trykk?
Kai ne Allah mafakata. Me ya sa ka ƙi ni? Me zai sa in yi ta yawo ina makoki, a danne a hannun abokin gāba?
3 Send ditt lys og din sannhet, la dem lede mig, la dem føre mig til ditt hellige berg og til dine boliger,
Ka aiko da haskenka da gaskiyarka, bari su bishe ni bari su kawo ni ga dutsenka mai tsarki, zuwa wurin da kake zama.
4 så jeg kan komme til Guds alter, til min fryds og gledes Gud, og prise dig på citar, Gud, min Gud!
Sa’an nan zan tafi bagaden Allah, ga Allah, farin cikina da murnata. Zan yabe ka da garaya, Ya Allah, Allahna.
5 Hvorfor er du nedbøiet, min sjel, og hvorfor bruser du i mig? Bi efter Gud! For jeg skal ennu prise ham, mitt åsyns frelse og min Gud.
Me ya sa kake baƙin ciki, ya raina? Me ya sa ka damu a cikina? Ka dogara ga Allah, gama zai sāke yabe shi, Mai Cetona da Allahna.