< Salmenes 114 >

1 Da Israel drog ut av Egypten, Jakobs hus fra et folk med fremmed tungemål,
Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
2 da blev Juda hans helligdom, Israel hans rike.
Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
3 Havet så det og flydde, Jordan vendte om og løp tilbake.
Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
4 Fjellene hoppet som værer, haugene som unge lam.
duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
5 Hvad har hendt dig, du hav, at du flyr, du Jordan, at du vender om og løper tilbake,
Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
6 I fjell, at I hopper som værer, I hauger som unge lam?
ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
7 For Herrens åsyn bev, du jord, for Jakobs Guds åsyn,
Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
8 han som gjør klippen til en vannrik sjø, den hårde sten til en vannkilde!
wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.

< Salmenes 114 >