< Filippenserne 4 >

1 Derfor, mine brødre, som jeg elsker og lenges efter, min glede og min krans, stå således fast i Herren, mine elskede!
Saboda haka’yan’uwana, ku da nake ƙauna, nake kuma marmarin ganinku, ku da kuke farin cikina da kuma rawanina, ku dāge ga Ubangiji, ya ku ƙaunatattuna!
2 Evodia formaner jeg, og Syntyke formaner jeg til å ha det samme sinn i Herren;
Ina roƙon Yuwodiya ina kuma roƙon Sintike, su yi zaman lafiya da juna saboda su na Ubangiji ne.
3 ja, jeg ber også dig, du som med rette kalles Synzygus, kom dem til hjelp! for de har kjempet med mig i evangeliet tillikemed Klemens og mine andre medarbeidere, hvis navn står i livsens bok.
I, ina kuma roƙonka, abokin famata, ka taimaki matan nan waɗanda suka yi fama aikin bishara tare da ni, haka ma Kilemen da kuma sauran abokan aikina, waɗanda sunayensu suna cikin littafin rai.
4 Gled eder i Herren alltid! atter vil jeg si: Gled eder!
Ku yi farin ciki a cikin Ubangiji kullum. Ina sāke gaya muku ku yi farin ciki!
5 Eders saktmodighet bli vitterlig for alle mennesker! Herren er nær.
Bari kowa yă kasance da sauƙinkai. Ubangiji ya yi kusan zuwa.
6 Vær ikke bekymret for noget, men la i alle ting eders begjæringer komme frem for Gud i påkallelse og bønn med takksigelse;
Kada ku damu game da kome sai dai a cikin abu duka, ku gabatar da roƙe-roƙenku ga Allah ta wurin addu’a da roƙo, tare da godiya.
7 og Guds fred, som overgår all forstand, skal bevare eders hjerter og eders tanker i Kristus Jesus.
Salamar Allah, wadda ta wuce dukan fahimta, za tă tsai da zukatanku da tunaninku cikin Kiristi Yesu.
8 For øvrig, brødre, alt som er sant, alt som er ære verdt, alt som er rettferdig, alt som er rent, alt som er elskelig, alt som tales vel om, enhver dyd, og alt det som priselig er - gi akt på det!
A ƙarshe,’yan’uwa, duk abin da yake na gaskiya, duk abin da yake na girmamawa, duk abin da yake daidai, duk abin da yake da tsarki, duk abin da yake kyakkyawa, duk abin da yake na sha’awa, in ma wani abu mafifici ne, ko ya cancanci yabo, ku yi tunani a kan irin abubuwan nan.
9 Det som I også har lært og mottatt og hørt og sett hos mig, gjør det; og fredens Gud skal være med eder.
Duk abin da kuka koya ko kuka karɓa ko kuka ji daga wurina, ko kuka gani a cikina, ku yi aiki da shi. Allah na salama kuma zai kasance tare da ku.
10 Jeg blev såre glad i Herren over at I endelig engang er kommet således til velmakt igjen at I har kunnet tenke på mitt beste, som I nok også før tenkte på, men I hadde ikke leilighet.
Na yi farin ciki sosai ga Ubangiji don yanzu kun sāke nuna kun kula da ni. Ko da yake dā ma kun kula da ni sai dai ba ku sami dama ku nuna mini ba.
11 Ikke at jeg sier dette av trang; for jeg har lært å nøies med det jeg har;
Ba na faɗin haka domin ina cikin bukata, gama na koya yadda zan gamsu a cikin kowane hali.
12 jeg vet å leve i ringe kår, jeg vet også å ha overflod; i alt og i alle ting er jeg innvidd, både å mettes og å sulte, både å ha overflod og å lide trang;
Na san mene ne zaman rashi, na kuma san mene ne zaman samu. Zan iya zama cikin kowane hali, ko cikin ƙoshi ko cikin yunwa, ko cikin yalwa ko kuma cikin fatara.
13 jeg formår alt i ham som gjør mig sterk.
Ina iya yin kome ta wurin wannan wanda yake ba ni ƙarfi.
14 Dog har I gjort vel i å ta del i min trengsel.
Duk da haka kun kyauta da kuka yi tarayya da ni cikin wahalolina.
15 Men I vet og, I filippensere, at i evangeliets første tid, da jeg drog ut fra Makedonia, hadde ingen menighet regning med mig over gitt og mottatt uten I alene;
Ban da haka, kamar yadda ku Filibbiyawa kuka sani, a farkon kwanakin da kuka ji bishara, sa’ad da na tashi daga Makidoniya, babu wata ikkilisiyar da tă yi tarayya da ni a fannin bayarwa da karɓa, sai ku kaɗai;
16 for også i Tessalonika sendte I mig både en og to ganger det jeg trengte.
gama ko sa’ad da nake a Tessalonika ma, kun aiko mini da taimako sau da sau sa’ad da nake cikin bukata.
17 Ikke at jeg attrår gaven, men jeg attrår den frukt av den som rikelig kommer eder til gode.
Ba cewa ina neman kyauta ba ne, sai dai ina neman abin da za a ƙara a kan ribarku.
18 Men nu har jeg fått alt og har overflod; jeg har fullt op efterat jeg av Epafroditus har mottatt eders gave, en yndig duft, et offer til glede og velbehag for Gud.
An biya ni duka, biyan da ya wuce misali. Bukatata ta biya, da yake na karɓi kyautarku da kuka aiko ta hannun Afaforiditus. Baiwa mai ƙanshi, hadaya abar karɓa, mai faranta wa Allah rai.
19 Og min Gud skal efter sin rikdom fylle all eders trang i herlighet i Kristus Jesus.
Allahna kuma zai biya dukan bukatunku bisa ga ɗaukakar wadatarsa cikin Kiristi Yesu.
20 Men vår Gud og Fader være æren i all evighet! Amen. (aiōn g165)
Ɗaukaka ta tabbata ga Allahnmu da Ubanmu har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
21 Hils hver hellig i Kristus Jesus!
Ku gai da dukan tsarkaka cikin Kiristi Yesu.’Yan’uwan da suke tare da ni suna gaishe ku.
22 Brødrene hos mig hilser eder; alle de hellige hilser eder, især de som hører til keiserens hus.
Dukan tsarkaka suna gaishe ku, musamman waɗanda suke na gidan Kaisar.
23 Den Herre Jesu Kristi nåde være med eders ånd!
Alherin Ubangiji Yesu Kiristi yă kasance da ruhunku. Amin.

< Filippenserne 4 >