< Nehemias 11 >
1 Folkets høvdinger bodde i Jerusalem. Resten av folket kastet lodd således at hver tiende mann skulde bo i Jerusalem, den hellige stad, men de ni tiendedeler i de andre byer.
To, fa, shugabannin mutane suka zauna a Urushalima, sauran mutanen kuma suka jefa ƙuri’a don su kawo mutum ɗaya daga kowane mutum goma don su zauna a Urushalima, birni mai tsarki, yayinda sauran tara suka zauna a garuruwansu.
2 Og folket velsignet alle de menn som frivillig bosatte sig i Jerusalem.
Sai mutane suka yaba wa dukan mutanen da suka ba da kansu da yardar rai su zauna a Urushalima.
3 Dette er de familie-overhoder i landskapet som bodde i Jerusalem, og de som bodde i Judas byer, hver på sin eiendom, i sine byer, både av legfolket i Israel og av prestene, levittene, tempeltjenerne og efterkommerne av Salomos tjenere.
Waɗannan su ne shugabannin yankuna waɗanda suka zauna a Urushalima (ko da yake waɗansu Isra’ilawa, da firistoci, da Lawiyawa, da ma’aikatan haikali, da zuriyar bayin Solomon, suka yi zama a cikin garuruwan Yahuda, kowanne a mallakarsa cikin garuruwa dabam-dabam,
4 I Jerusalem bodde nogen av Judas barn og av Benjamins barn. Av Judas barn: Ataja, sønn av Ussia, sønn av Sakarja, sønn av Amarja, sønn av Sefatja, sønn av Mahalalel, av Peres' barn,
yayinda sauran mutane daga Yahuda da Benyamin suka zauna a Urushalima). Daga zuriyar Yahuda akwai, Atahiya ɗan Uzziya, ɗan Zakariya, ɗan Amariya, ɗan Shefatiya, ɗan Mahalalel, wani zuriyar Ferez;
5 og Ma'aseja, sønn av Baruk, sønn av Kol-Hose, sønn av Hasaja, sønn av Adaja, sønn av Jojarib, sønn av Sakarja, sønn av Hassiloni.
da Ma’asehiya ɗan Baruk, ɗan Kol-Hoze, ɗan Hazahiya, ɗan Adahiya, ɗan Yohiyarib, ɗan Zakariya, zuriyar Shela.
6 Peres' barn som bodde i Jerusalem, var i alt fire hundre og åtte og seksti krigsdyktige menn.
Zuriyar Ferez waɗanda suka zauna a Urushalima sun kai ɗari huɗu da sittin da takwas, dukansu kuwa muhimman mutane ne.
7 Av Benjamins barn var det: Sallu, sønn av Mesullam, sønn av Joed, sønn av Pedaja, sønn av Kolaja, sønn av Ma'aseja, sønn av Itiel, sønn av Jesaja,
Daga zuriyar Benyamin akwai, Sallu ɗan Meshullam, ɗan Yowed, ɗan Fedahiya, ɗan Kolahiya, ɗan Ma’asehiya, ɗan Itiyel, ɗan Yeshahiya,
8 og efter ham Gabbai-Sallai, i alt ni hundre og åtte og tyve.
da mabiyansa, Gabbai da Sallai, mutum 928.
9 Joel, Sikris sønn, var tilsynsmann over dem, og Juda, Hassenuas sønn, var den næst øverste i byen.
Yowel ɗan Zikri ne babban shugabansu, Yahuda kuma ɗan Hassenuwa, ya shugabanci Yanki na Biyu na birni.
10 Av prestene var det: Jedaja, sønn av Jojarib, Jakin,
Daga firistoci akwai, Yedahiya ɗan Yohiyarib, da Yakin,
11 Seraja, sønn av Hilkia, sønn av Mesullam, sønn av Sadok, sønn av Merajot, sønn av Akitub, forstanderen for Guds hus,
da Serahiya ɗan Hilkiya, ɗan Meshullam, ɗan Zadok, ɗan Merahiyot, ɗan Ahitub, mai lura da abubuwa a cikin gidan Allah,
12 og deres brødre, som gjorde tjeneste i huset, i alt åtte hundre og to og tyve, og Adaja, sønn av Jeroham, sønn av Pelalja, sønn av Amsi, sønn av Sakarja, sønn av Pashur, sønn av Malkia,
tare da’yan’uwansu waɗanda suke aiki domin haikali, su 822 ne. Akwai kuma Adahiya ɗan Yeroham, ɗan Felaliya, ɗan Amzi, ɗan Zakariya, ɗan Fashhur, ɗan Malkiya,
13 og hans brødre, overhoder for sine familier, i alt to hundre og to og firti, og Amassai, sønn av Asarel, sønn av Ahsai, sønn av Mesillemot, sønn av Immer,
da’yan’uwansa waɗanda suke shugabannin iyalai, su 242. Sai kuma Amashsai ɗan Azarel, ɗan Ahzai, ɗan Meshillemot, ɗan Immer,
14 og deres brødre, hundre og åtte og tyve dyktige menn. Sabdiel, sønn av Haggedolim, var tilsynsmann over dem.
da’yan’uwansa, su 128 ne muhimman mutane. Babban shugabansu shi ne Zabdiyel ɗan Haggedolim.
15 Av levittene var det: Semaja, sønn av Hassub, sønn av Asrikam, sønn av Hasabja, sønn av Bunni,
Daga Lawiyawa kuwa akwai, Shemahiya ɗan Hasshub, ɗan Azrikam, ɗan Hashabiya, ɗan Bunni,
16 og Sabbetai og Josabad, som forestod de ytre arbeider ved Guds hus og begge hørte til levittenes overhoder,
da Shabbetai, da kuma Yozabad, biyu cikin shugabanni Lawiyawa waɗanda suke da nawayar aiki waje da gidan Allah.
17 og Mattanja, sønn av Mika, sønn av Sabdi, sønn av Asaf, lederen av sangen, som istemte lovsangen ved bønnen, og Bakbukja, den av hans brødre som var næst efter ham, og Abda, sønn av Sammua, sønn av Galal, sønn av Jeditun.
Sai kuma Mattaniya ɗan Mika, ɗan Zabdi, ɗan Asaf, shugaban da yake bi da hidimar godiya da kuma addu’a. Sai Bakbukiya, na biyu a cikin’yan’uwansa; da Abda ɗan Shammuwa, ɗan Galal, ɗan Yedutun.
18 Levittene i den hellige stad var i alt to hundre og fire og åtti.
Lawiyawan da suke cikin birni mai tsarki sun kai 284.
19 Av dørvokterne var det: Akkub, Talmon og deres brødre, som holdt vakt ved portene, i alt hundre og to og sytti.
Matsaran ƙofofi kuwa su ne, Akkub, da Talmon, da’yan’uwansu waɗanda suke tsaron ƙofofi, su 172 ne.
20 Resten av Israel og av prestene og levittene bodde i alle de andre byer i Juda, hver på sin arvelodd.
Sauran Isra’ilawa tare da firistoci, da Lawiyawa sun kasance a dukan garuruwan Yahuda, kowanne a mallakar kakansa.
21 Og tempeltjenerne bodde på Ofel, og Siha og Gispa var deres formenn.
Ma’aikatan haikali sun zauna a kan tudun Ofel. Ziha, da Gishfa ne suke lura da su.
22 Tilsynsmann over levittene i Jerusalem ved tjenesten i Guds hus var Ussi, sønn av Bani, sønn av Hasabja, sønn av Mattanja, sønn av Mika, av Asafs barn, sangerne.
Babban shugaban Lawiyawa a Urushalima shi ne Uzzi ɗan Bani, ɗan Hashabiya, ɗan Mattaniya, ɗan Mika. Uzzi yana ɗaya daga zuriyar Asaf, waɗanda suke mawaƙan da suke da nawayar hidima a gidan Allah.
23 For det var utstedt en befaling av kongen om dem, og likeledes var det fastsatt for sangerne hvad de hver dag hadde å gjøre.
Mawaƙa sun bi umarnan sarki, a kan abin da za su yi kowace rana.
24 Petaja, Mesesabels sønn, av Serahs, Judas sønns barn, gikk kongen til hånde i alle saker som vedkom folket.
Fetahahiya ɗan Meshezabel, ɗaya daga zuriyar Zera ɗan Yahuda ne, wakilin sarki cikin dukan al’amuran da suka shafi mutane.
25 Også i landsbyene med tilhørende jorder bodde nogen av Judas barn: i Kirjat-Arba med tilhørende småbyer, i Dibon med tilhørende småbyer, i Jekabse'el og dets landsbyer,
Game da ƙauyukan da filayensu, waɗansu mutanen Yahuda suka zauna a Kiriyat Arba da ƙauyukanta, da Dibon da ƙauyukanta, da Yekabzeyel da ƙauyukanta.
26 i Jesua, Molada, Bet-Pelet,
Akwai su kuma a Yeshuwa, da Molada, da Bet-Felet,
27 i Hasar-Sual, Be'erseba med tilhørende småbyer,
da Hazar Shuwal, da Beyersheba da ƙauyukanta.
28 i Siklag, Mekona med tilhørende småbyer,
Akwai su a Ziklag, da Mekona da ƙauyukanta.
29 i En-Rimmon, Sora, Jarmut,
Suna nan kuma a En Rimmon, da Zora, da Yarmut,
30 Sanoah, Adullam og deres landsbyer, Lakis med tilhørende jorder og Aseka med tilhørende småbyer. De hadde sine bosteder fra Be'erseba til Hinnoms dal.
da Zanowa, da Adullam da ƙauyukansu, da Lakish da gonakinta, da kuma Azeka da ƙauyukanta. Saboda haka sun yi zama tun daga Beyersheba har zuwa Kwarin Hinnom.
31 Benjamins barn hadde sine bosteder fra Geba av: i Mikmas, Aja, Betel med tilhørende småbyer,
Zuriyar mutanen Benyamin daga Geba sun zauna a Mikmash, da Aiya, da Betel da ƙauyukanta,
32 i Anatot, Nob, Ananja,
da Anatot, da Nob, da Ananiya,
33 Hasor, Rama, Gitta'im,
da Hazor, da Rama, da Gittayim,
34 Hadid, Sebo'im, Neballat,
da Hadid, da Zeboyim, da Neballat,
35 Lod, Ono og Tømmermannsdalen.
da Lod, da Ono, da kuma a Kwarin Masu sana’a.
36 Av levittene kom nogen avdelinger fra Juda til å høre til Benjamin.
Waɗansu gundumomin Lawiyawan Yahuda sun zauna a Benyamin.